Monday, February 23
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon: Mu Ahlussunah bama wa masu yiwa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) waqa Adalci, sai mu rika sukarsu amma mu kuma bama yiwa Annabi waqar>>Inji Malam Aminu Ibrahim Daurawa

Kalli Bidiyon: Mu Ahlussunah bama wa masu yiwa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) waqa Adalci, sai mu rika sukarsu amma mu kuma bama yiwa Annabi waqar>>Inji Malam Aminu Ibrahim Daurawa

Duk Labarai
Malam Aminu Ibrahim Daurawa ya qalubalanci 'yan Ahlussunah da sukar da sukewa mawaqan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Yace amma su Ahlussunah basa yin wakokin yabon ga Annabi, yace tunda ba haramun bane, za'a iya yi. Yace idan ka soke abinda wani yake yi kace ba daidai bane, dai kai ka yi a ga naka. https://www.tiktok.com/@nurasara531/video/7574896268405673223?_t=ZS-91abwORELAG&_r=1
Kalli Bidiyo Da Duminsa: An hango Sadiya Haruna Kwance a Qìrjìn Gfresh Al-amin, wanda hakan yasa mabiyansu cikin rudani

Kalli Bidiyo Da Duminsa: An hango Sadiya Haruna Kwance a Qìrjìn Gfresh Al-amin, wanda hakan yasa mabiyansu cikin rudani

Duk Labarai
An hangi taurarin kafafen sadarwa Gfresh Al-amin da abokiyar Burminsa, Sadiya Haruna tare har ma ta kwanta akan Qirjinsa. Lamarin ya baiwa mabiyansu mamaki matuka inda aka ce duk zagezagen da tsinuwa data faru a tsakaninsu amma gashi sun dawo tare. Wasu dai sun alakanta hakan da rayuwar bariki. Tuni dai wasu suka rika tambayar auren Sadiya Haruna ya mutu ne? https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7575206201080679688?_t=ZS-91ab02EPKtN&_r=1 https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7575206796000840967?_t=ZS-91abYhH9ner&_r=1
Kalli Bidiyon yanda wani dan majalisar Amurka ke kuka saboda Tausayin Kiristoci da ake Mhuzghunawa a Najeriya

Kalli Bidiyon yanda wani dan majalisar Amurka ke kuka saboda Tausayin Kiristoci da ake Mhuzghunawa a Najeriya

Duk Labarai
Wani dan majalisar kasar Amurka, Bill Huizenga ya zubar da hawaye saboda tausayawa Kiristoci wanda a cewarsa ake Mhuzghunawa a Najeriya. Ya zargi Gwamnatin Najeriya da kin yin abinda ya dace dan magamce matsalar. Dan majalisar me suna Bill Huizenga ya dauki hankula musamman a tsakanin Kiristoci. https://www.youtube.com/watch?v=HXXdRqFw8Tw?si=ILbLCzGxRUvKw4Yq
FIFA ta goge Fastar gasar cin kofin Duniya ta 2026 data wallafa a shafinta bayan data sha suka saboda babu hoton Ronaldo a fastar

FIFA ta goge Fastar gasar cin kofin Duniya ta 2026 data wallafa a shafinta bayan data sha suka saboda babu hoton Ronaldo a fastar

Duk Labarai
Hukumar kwallon kafa ta Duniya ta goge fastar gasar cin kofin Duniya na 2026 daga shafinta na sada zumunta bayan data wallafa shi amma ta sha suka saboda babu hoton Ronaldo a fastar. Magoya bayan Ronaldo da yawa ne suka rika sukar FIFA a comment bayan wallafa fastar, kuma da sukar ta yi yawa, dole FIFA ta goge hoton.
Duk Wanda yayi farin ciki da zuwan Amurka Najeriya, ya kafurta>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Duk Wanda yayi farin ciki da zuwan Amurka Najeriya, ya kafurta>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Duk Labarai
Babbab malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya bayyana cewa, duk wanda yayi Murna da zuwan Amurka Najeriya ya kafurta. Ya bayyana hakane a wajan wa'azinsa da yake yi a masallacin Sultan Bello ranar Juma'a. Malam yace ko zuwan Amurkar da tace zata zo ta ceci Kiristoci ba abinda zai kawota kenan ba, suna neman inda zasu saci man fetur ne. Malam ya kara da cewa, niyyar Kisa kawai ta isa ta kai mutum zuwa wuta. Malam yace akwai hadisi dake cewa, a karshen Duniya, za'a rika kashe mutum wanda yayi kisan bai san dalili ba hakanan wanda aka kashe shima bai san dalilin ba. Malam yace kuma Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)yace da wanda yayi kisan da wanda aka kashe duka 'yan wuta ne. Malam yace hadda wanda yake son a rika yin kisan, misali masu son a shiga daji a kashe k...
Da Duminsa: Allah Sarki, Sojannnan Muhammad dake ta neman a bashi damar ya ajiye aiki aka ki bashi dama har ya fito yayi Bidiyo ya gayawa Duniya, an kamashi an daure a Guard Room

Da Duminsa: Allah Sarki, Sojannnan Muhammad dake ta neman a bashi damar ya ajiye aiki aka ki bashi dama har ya fito yayi Bidiyo ya gayawa Duniya, an kamashi an daure a Guard Room

Duk Labarai
Rahotannin da muke samu na cewa, sojan Najeriya, Muhammad da ya fito ya gayawa Duniya cewa, yana ta so ya ajiye aiki amma na sama dashi sun ki bashi dama, an kamashi an daureshi a Guard Room. Wani na kusa dashi me sunan Mustapha Muhammad ne ya bayyana hakan inda yace matar sojan ke gaya masa halin da mijinta ke ciki. Sojan dai ya bayyana cewa wata matsalar iyali ce tasa yake son ajiye aikin nasa inda yayi kira ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da Ministan tsaro da shuwagabannin soji da majalisar tarayya su taimaka masa kan maganar ajiye aikin.
Hukumar ‘Yansandan jihar Nasarawa tacw ba masu Ghàrkùwà da mutanene aka gani ba, Màfàràutà ne daliban makaranta suka gani suka firgitasu sun dauka Masu Ghàrkùwà da mutanene

Hukumar ‘Yansandan jihar Nasarawa tacw ba masu Ghàrkùwà da mutanene aka gani ba, Màfàràutà ne daliban makaranta suka gani suka firgitasu sun dauka Masu Ghàrkùwà da mutanene

Duk Labarai
Hukumar 'yansandan jihar Nasarawa ta musanta cewa an yi garkuwa da wasu dalibai a makarantar Peter's Foundation Secondary School dake Rukubi Karamar hukumar Doma. Kakakin 'yansandan jihar, Ramhan Nansel ta bayyana cewa ta yi magana da shugaban makarantar yace labarin karyane. Shugaban makarantar yace dalibansa na wasa ne sai suka ga mutane da bindigu, inda suka ruga wajan malaminsu suna cewa ga masu garkuwa da mutane. Yace malamin ya ce musu su tafi aji, inda acan suka rika gayawa abokan karatunsu cewa masu garkuwa da mutane sun shigo makarantarsu. Daga nan ne labarin ya yadu, saidai yace maganar gaskiya, mafarauta ne dauke da bindigu ba masu garkuwa da mutane bane. A wani Bidiyo da ya yadu sosai a kafafen sada zumunta, an ga makarantar a kidime inda iyaye suka rika zuwa dan...
Kalli Bidiyon yanda aka Gurfanar da wasu Qàrùwàì a kotu, Lamarin ya jawo cece-kuce inda wasu ke cewa ga Tshàgyèràn daji can an barsu suna cin kàrènsù ba babbaka

Kalli Bidiyon yanda aka Gurfanar da wasu Qàrùwàì a kotu, Lamarin ya jawo cece-kuce inda wasu ke cewa ga Tshàgyèràn daji can an barsu suna cin kàrènsù ba babbaka

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Edo sun ce Karuwai ko mata masu zaman kansu ne da yawa aka kama aka gurfanar a gaban kotu saboda aikata aikin karuwanci. A Bidiyon da ya yadu a kafafen sada zumunta, an ga yanda matan masu zaman kansu ke rufe fuska yayin da suka yi layi suka shiga cikin kotun. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1991805516075655192?t=G-76xlif9HE_Dx7PkdXpEw&s=19 Kalli Bidiyon anan Saidai lamarin ya jawo cece-kuce inda wasu ke ganin cewa, 'yan Bindiga ne ya kamata ace an kamo ana hukuntawa kamin karuwan.
Kalli Bidiyon: Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un, An samu rahoton sake Dawuke Dalibai a jihar Nasarawa

Kalli Bidiyon: Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un, An samu rahoton sake Dawuke Dalibai a jihar Nasarawa

Duk Labarai
Rahotannin dake fitowa daga jihar Nasarawa na cewa, an sake yin garkuwa da dalibai da ba'a san adadinsu ba a makarantar Peter’s Foundation Secondary School dake Rukubi, a karamar hukumar Doma, Kamar yanda shafin @ChuksEricE suka ruwaito. Rahoton yace 'yan Bindigar sun shiga makarantar ne suka rika zabar daliban da zasu yi garkuwa dasu. A Bidiyon da ya bayyana an ga iyaye sun shiga makarantar inda suka rika dauke 'ya'yansu. Tuni hukumomi suka bayar da umarnin Rufe makarantar, kamar yanda rahoton yace. jaridar Sunnews ta tabbatar da rahoton sace daliban inda tace tana kokarin jin ta bakin hukumar 'yansanda ta jihar. jaridar tace wasu shaidu sun tabbatar mata da satar daliban. Hakan na zuwa ne awanni kadan bayan yin garkuwa da dalibai a jihar Naija, hakanan kwanaki kadan ba...