Da Duminsa: Kotu ta samu Nnamdy Khanu da Laifi a Tunzura Magoya bayansa su aikata Munanan Laifuka
Kotu ta tabbatarwa da Shugaban haramtacciyar Kungiyar ÌPÒB dake son kafa kasar Biafra Nnamdi Kanu da laifukan tà'àddànci guda 3.
Gwamnatin tarayya ta shigar da kara kan laifukan ta'addanci guda 7 da take zargin Nnamdi Kanu da aikatawa.
Mai Shari'a, James Omotosho ne ya bayyana haka a ranar Alhamis.
An samu Nnamdy Kanu da tunxura mabiyansa su aukata ayyukan tà'àddànci.








