Tuesday, February 24
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Ta dauki hankula saboda rawar Bhadala sanye da Hijabi

Kalli Bidiyo: Ta dauki hankula saboda rawar Bhadala sanye da Hijabi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan wata matace musulma wadda ta dauki ha kula a kafafen sada zumunta ake ta maganarta saboda irin rawar badalar da take yi. Musamman abinda yafi daukar hankali shine ganinta sanye da Hijabi. https://www.tiktok.com/@ariwoola_adejoke/video/7570083026521115924?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7570083026521115924&source=h5_m&timestamp=1763069786&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=M...
Duk Duniya ban ga masu son zuwa kasashen Turai kamar ‘yan Najeriya ba, shin wai ku kasarku bata da dadin zama ne? Baturen kasar Amirka, Scott ya tambaya

Duk Duniya ban ga masu son zuwa kasashen Turai kamar ‘yan Najeriya ba, shin wai ku kasarku bata da dadin zama ne? Baturen kasar Amirka, Scott ya tambaya

Duk Labarai
Baturen kasar Amurka, Scott ya tambayi cewa, shin Najeriya bata da dadin zama ne saboda shi dai bai ga wasu 'yan kasasshen waje dake murnar samun takardar zama a kasashen yamma ba kamar 'yan Najeriya Yace zaka ga 'yan Najeriya su dai burinsu su bar kasarsu zuwa kasashen waje. Shine ya tambayi cewa, shin wai Najeriya ba ta da dadin zama ne? https://twitter.com/scottbolshevik/status/1988889848338436504?t=5Cy78BhYPoyKVuhMbGK3tA&s=19
Najeriya ta lallasa Gabon da ci 4-1, Shugaba Tinubu ya jinjinawa Super Eagles

Najeriya ta lallasa Gabon da ci 4-1, Shugaba Tinubu ya jinjinawa Super Eagles

Duk Labarai
A ci gaba da wasan neman kaiwa ga gasar cin kofin Duniya, Najeriya ta lallasa Gabon da ci 4-1 a wasan da suka buga da yammacin yau. Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya jinjinawa 'yan wasan Super Eagles inda yace su ci gaba da samun Nasara har sai sun kai ga shiga gasar ta cin kofin Duniya. https://twitter.com/officialABAT/status/1989046242215899375?t=U5U4NyrRhHn6vLxsBmoeww&s=19
Idan kasan Mota Toyota Corolla kake Tukawa, inka ganni a hanya karka sake ka kulani dan na fi karfika>>Inji Fatima

Idan kasan Mota Toyota Corolla kake Tukawa, inka ganni a hanya karka sake ka kulani dan na fi karfika>>Inji Fatima

Duk Labarai
Wata matashiya me suna Fatima ta jawo cece-kuce sosai bayan data bayar da labarin yanda ta kaya tsakaninta da wani Saurayi me tuka Toyota Corolla. Tace tana tafiya ya tsayar da ita a titi. Tama rasa abinda zata ce masa amma tace duk wanda yasan yana tuka Toyota Corolla kada yace zai mata magana dan ta wuce da saninsa. https://twitter.com/big__teee/status/1988694574135668834?t=26eedVkoQOS_I_JvpIsACQ&s=19
Kalli Bidiyon: A karshe dai Wike Dole ya hakura ya dauke Motar rushe ginin da ya kai filin sojoji yaso rushe musu gini amma AM. Yerima ya hanashi

Kalli Bidiyon: A karshe dai Wike Dole ya hakura ya dauke Motar rushe ginin da ya kai filin sojoji yaso rushe musu gini amma AM. Yerima ya hanashi

Duk Labarai
Bidiyon yanda hukumar kula da Abuja ta dauke motar rushe gini data kai filin sojoji ya watsu sosai a kafafen sada zumunta. Motar dai itace Wike ya kai da niyyar rushe ginin da aka fara a filin sojojin amma sojan ruwa, AM. Yerima ya hanashi. An ga mutane suna shewa suna tafi da murna yayin da ake dauke motar rushe ginin. https://twitter.com/emmaikumeh/status/1988984236507009321?t=MJs6t33MO48jWoWQSHJ8VA&s=19
Dan Arewa dake zaune a kudancin Najeriya ya tsinci wayar iPhone 13 promax ya mayarwa me ita

Dan Arewa dake zaune a kudancin Najeriya ya tsinci wayar iPhone 13 promax ya mayarwa me ita

Duk Labarai
Wani dan Arewa dake zaune a kudancin Najeriya ya tsinci wayar iPhone 13 promax ya mayarwa da mai ita. Mutumin sunansa Sulaiman, ya bi sahun matar ya mayar mata da wayarta. Matar tace ta hau Keke Napep ne ta yadda wayar tata inda bayan da mutumin ya mayar mata da wayar ta rika rungumarsa tana murna tana gode masa. kalli Bidiyon anan https://www.youtube.com/watch?v=ZyXOP65wsjY?si=SsQKrf1Z93sR5exq
Bayan da suka ta yi yawa: Gwamnatin Tarayya ta dakatar da fara karbar harajin kaso 15 akan man fetur

Bayan da suka ta yi yawa: Gwamnatin Tarayya ta dakatar da fara karbar harajin kaso 15 akan man fetur

Duk Labarai
Hukumar kula da harkokin man fetur a Najeriya ta ce ta dakatar da shirin fara karɓar harajin kashi 15 cikin 100 kan albarkatun man fetur ɗin da ake shigarwa ƙasar daga ƙasashen waje. Mai magana da yawun hukumar Nigerian Midstream and Downstream Petroleum Regulatory Authority (NMDPRA), George Ene-Ita, ya faɗa cikin wata sanarwa a ranar Alhamis cewa ya kamata 'yan Najeriya su daina fargaba. A ranar 29 ga watan Oktoba ne Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya amince da saka harajin kan man fetur da dizel, wanda zai ƙara farashin man da ake saukewa a defo-defo, kuma ɗaya daga cikin manufarta shi ne ƙarfafa matatun mai na cikin gida. Gwamnatin Najeriya ta tsara fara aiki da harajin daga ranar 21 ga watan Nuwamban nan, kafin matakin da NMDPRA ta sanar. Duk da manufar ƙarfafa matatun mai na cik...