Thursday, March 19
Shadow

Duk Labarai

Sanatan dake kan gaba wajan zuga shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kawo Khari Najeriya, Ted Cruz zai tsaya takarar shugaban Amurka a zaben 2028

Sanatan dake kan gaba wajan zuga shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kawo Khari Najeriya, Ted Cruz zai tsaya takarar shugaban Amurka a zaben 2028

Duk Labarai
Rahotanni daga kasar Amurka na cewa, Sanata Ted Cruz wanda shine kan gaba wajan zuga shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kawowa Najeriya hari zai tsaya takarar shugaban kasar a zaben shekarar 2028 me zuwa. Ko da a zaben fitar da gwani na jam'iyyar Republican na shekarar 2016 Sanata Ted Cruz ya taba tsayawa takarar shugaban kasa inda ya zo na biyu, Trump ya kayar dashi. Wannan bayyana aniyar tasa ta fito da mabanbanta ra'ayoyi inda wasu amurkawa ke cewa zasu zabeshi wasu kuma na cewa ba zasu zabeshi ba.
Kai Duniya, Kalli Bidiyon, Magidanci ya gano matarsa na cin amanarsa ta hanyar aikata Alfasha da maza da yawa a waje

Kai Duniya, Kalli Bidiyon, Magidanci ya gano matarsa na cin amanarsa ta hanyar aikata Alfasha da maza da yawa a waje

Duk Labarai
Wani magidanci ya bayyana cewa ya auro wata Bazawara me da daya. Yace ya dauki nauyin karatin dan nata sannan ya mata albashi yana biyanta duk wata dalili kuwa shine tana aiki ya aureta amma yace ta daina aikin baya so zao rika bata Albashi. Saidai yace basu dade da yin aure ba sai ya fara ganin Halayyarta ta fara chanjawa. Yace sai ya ga tana waya amma bata son ya ji abinda take cewa. Yace wata rana ya koma gida ba lokacin da ya saba komawa ba sai ya ga mota a kofar gidansa ta faka, koda ya duba sai bai ga matarsa ba, ashe itace a cikin motar. Yace ya lakada mata dukan tsiya sosai. Kalli Bidiyon inda malam Musa Asadussunnah ya bayar da labari. https://www.tiktok.com/@originalfaisal/video/7573123227787070728?_r=1&_t=ZS-91U7C3Vvebo
Allah Kalli Bidiyon: Sakon Karshe da Janar Muhammad Iba ya aiko da kamin ya rhasa Ransa

Allah Kalli Bidiyon: Sakon Karshe da Janar Muhammad Iba ya aiko da kamin ya rhasa Ransa

Duk Labarai
Wani sakon WhatsApp ya bayyana wanda rahotanni suka bayyana cewa na Janar Muhammad Uba ne yake magana da sojojin dake kokarin cetoshi. An ji yana fadar ceww chajin wayarsa ya kusa karewa. Sakonsa na karshe shine wanda yake fadin cewa ya ji karan jirgi zai fita fili dan a ganshi amma daga nan ba'a sake jin duriyarsa ba. Bidiyo dai ya bayyana yanda tsageran dajin suka kamashi. Danna nan dan kallon Bidiyon
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ta tabbata Tshageran Daji Sunm aikha da Janar Muhammed Uba Lakhira

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ta tabbata Tshageran Daji Sunm aikha da Janar Muhammed Uba Lakhira

Duk Labarai
Rahotanni sun tabbatar da cewa, Mayakan Kungiyar ÌŚWÀP a jihar Borno sun kama tare da Hallaka Janar din sojan Najeriya me suna Brigadier General Muhammed Uba. Rahotanni a baya sun ce ya tsere daga hannunsu bayan sun yiwa tawagarsa harin kwantan Bauna suka kamashi. Hukumar soji ta bayar da tabbacin cewa, ya koma sansaninsa a baya. Saidai Kungiyar dake Ikirarin jìhàdì ta wallafa hotunansa sannan ta sanar da cewa ta halakashi.
Muna baiwa shugaba Tinubu da sauran ‘yan Najeriya hakuri saboda munsan mun baku kunya, sau biyu kenan Super Eagles na kasa zuwa gasar cin kofin Duniya>>Inji Hukumar kwallon Najeriya, NFF

Muna baiwa shugaba Tinubu da sauran ‘yan Najeriya hakuri saboda munsan mun baku kunya, sau biyu kenan Super Eagles na kasa zuwa gasar cin kofin Duniya>>Inji Hukumar kwallon Najeriya, NFF

Duk Labarai
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya, NFF tace tana baiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da sauran 'yan Najeriya hakuri saboda fitar da Super Eagles da kasar Dr. Congo ta yi a wasan neman cancantar zuwa buga gasar cin kofin Duniya na shekarar 2026. NFF tace lamarin abin takaicine matuka domin sau biyu kenan a jere tana kasa zuwa gasar. Tace abin kunya ne amma tana neman afuwa. Kasar Dr. Congo tawa Najeriya ci 4-3 bayan an tashi 1-1 a jiya Lahadi wanda hakan ya hana Najeriya damar kaiwa ga gasar cin kofin Duniya na shekarar 2026.
Kalli Bidiyo: Ana ta sukar Malam Aminu Ibrahim Daurawa ciki hadda ‘yan Izala saboda amsar da ya baiwa wata mata data tambayeshi halascin Shugabancin mata

Kalli Bidiyo: Ana ta sukar Malam Aminu Ibrahim Daurawa ciki hadda ‘yan Izala saboda amsar da ya baiwa wata mata data tambayeshi halascin Shugabancin mata

Duk Labarai
Malam Aminu Ibrahim Daurawa na shan suka kuma ciki hadda 'yan Izala bayan amsar da ya baiwa wata mata data masa tambaya kan halascin shugabancin mata. Malam ya bayyana mata cewa akwai inda Matan zasu iya shugabanci zata iya tsayawa anan. https://www.tiktok.com/@daudakahutarara/video/7573390074709134599?_t=ZS-91TkbEgaOB6&_r=1 Saidai da yawa sun zargi malam da kin fitowa kai tsaye ya baiwa matar amsa inda suka zargeshi da yin kwana. Cikin masu sukar malam akan hakan hadda 'yan Izala. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7573389723125828875?_t=ZS-91Tl5gyXUor&_r=1
Wallahi mafi yawanci masoya Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ‘yan WiyWiy ne, saboda mune zaka gani gaba-gaba a wajan Maulidi, da Wazifa da salati>>Inji Wannan Dan Wiywiy din

Wallahi mafi yawanci masoya Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ‘yan WiyWiy ne, saboda mune zaka gani gaba-gaba a wajan Maulidi, da Wazifa da salati>>Inji Wannan Dan Wiywiy din

Duk Labarai
Wani matashi mashayin wiywiy ya bayyana cewa su 'yan Wiywoy masoya manzon Allah ne, yace sune zaka gani gaba-gaba wajan wazifa, Maulidi da Salati. Matashin yace Munafiki baya shan Wiywiy kuma daga Aljannah aka kawo musu ita. Kalli Bidiyon bayaninsa a kasa: https://www.tiktok.com/@halifa_isco/video/7573402710284832056?_t=ZS-91ThwUf1B4L&_r=1
Kalli Bidiyon: Adam A. Zango ya Karbi Nasiha sannan yace ya gode bayan da aka yi kira gareshi ya daina Film da waka da rawa ta canja Sana’a

Kalli Bidiyon: Adam A. Zango ya Karbi Nasiha sannan yace ya gode bayan da aka yi kira gareshi ya daina Film da waka da rawa ta canja Sana’a

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Adam a Zango yayi godiya bayan da aka masa nasihar ya daina rawa da waka da film ya canja sana'a. Daya daga cikin masu nasiha a Tiktok ne ya jawo hankalin Adam A. Zango da cewa, Allah yana sonsa musamman ma yanda yafi jarabarsa fiye da sauran taurarin masana'antar Kannywood. Ya baiwa Adam A. Zango shawarar ya bude shago ya fara kasuwanci wanda yace idan ya saka Allah a gaba, zai ga nasara. Adam A. Zango ya bayyanawa matashin cewa ya gode da Nasiha. https://www.tiktok.com/@umarpitykhalid0/video/7572948017192455435?_t=ZS-91TejJjCHAH&_r=1