Monday, May 26
Shadow

Duk Labarai

Hirar da ‘yan Jarida suka yi da Shugaba Tinubu ta nuna bai damu da halin da mutane ke ciki ba>>Inji PDP

Hirar da ‘yan Jarida suka yi da Shugaba Tinubu ta nuna bai damu da halin da mutane ke ciki ba>>Inji PDP

labaran tinubu ayau
Jam'iyyar hamayya ta PDP ta bayyana cewa, hirar da 'yan Jarida suka yi da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta farko tun bayan hawansa mulki a Ranar Litinin ta nuna cewa bai damu da halin da 'yan Najeriya ke ciki ba. Me magana da yawun PDP, Debo Ologunagba ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar inda yace maganar da shugaban kasar yayi ta cewa bai yi nadamar cire tallafin man fetur ba ta nuna bai damu da halin da mutane ke ciki ba. Yace shugaban kasar kamata yayi ya nuna damuwa akan halin da mutane ke ciki da kuma bayyana hanyoyin da zasu dauka dan kawowa mutane sauki. Yace ba gaskiya bane maganar shugaban kasar ta cewa an samu ci gaba a kasarnan bayan hawan mulkinsa, inda yace mutuwar da aka rika yi wajan turmutsutsu na karbar abincin tallafi alamace dake nuna irin halin kun...
Ba’a kwace min Fili a Abuja ba>>Inji Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari

Ba’a kwace min Fili a Abuja ba>>Inji Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari

Duk Labarai
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya musanta rahotannin dake yawo cewa, wai an kwace masa fili a babban birnin tarayya, Abuja. Buhari ya bayyana hakane ta bakin kakakinsa, Malam Garba Shehu Inda yace shugaba Buharin Nada fili a Abuja amma ba'a kwaceshi ba. Yace filin da ake magana akai na wata gidauniya ce da aka sawa sunan tsohon shugaban kasar kuma ba mallakin tsohon shugaban kasar bace. Yace hukumar kula da filaye ta Abuja da gangan ta tsawwala kudi ga masu gidauniyar a yayin da suka je Neman shaidar mallakar filin watau CofO. Yace koda a lokacin da Buhari ke shugaban kasa an kawo fom wanda zai cike a bashi fili a Abuja amma yace baya so Dan yana da filin.

Garabasa: Karanta yanda zaku samu Naira Dubu daya kullun ta WhatsApp ba tare da kashe ko sisi ba, data kawai kuke bukata

Duk Labarai
Wata hanyar samun kudi ta bulla ta manhajar WhatsApp da ake kira da GoShare. Kuma Shafin hutudole.com ya bibiyi wannan lamari India ya zo muku da yanda zaku amfana. Shi wannan Abu ba'a saka ko sisi, abinda kawai mutum me bukata shine data sai manhajar WhatsApp. Sannan sai mutum ya shiga link dinnan na kasa yayi rijista ta hanyar saka lambar wayarsa da E-Mail da Password: https://server.k6dz.com/go/45267866 Bayan an gama yin Rijista zai bude ya tuna maka ka samu Naira 100. Daga nan sai ka duba kasa ka danna inda aka rubuta activity, zaka ga task da yawa, said ka yisu duka. Task din da yafi muhimmaci shine na linking WhatsApp dinka. Sai kuma ka gayyaci mutane, idan kudinka suka kai Naira 1000 ko 3300 zaka iya cirewa nan take. Idan Ana Neman Karin bayani sai a mana...
Hotuna: ‘Yan Damfara sun cuci wannan matar Inda suka sayi shinkafa buhu 4 da kudin boge

Hotuna: ‘Yan Damfara sun cuci wannan matar Inda suka sayi shinkafa buhu 4 da kudin boge

Duk Labarai
Wata mata da mijinta ya mutu ya barta sa kananan yara 3 ta gamu da ibtila'in 'yan damfara. Matar dai ta tafi ta bar yarinyarta me tsaron shago inda wani Dan damfara yayi amfani da wannan damar wajan sayen buhunan shinkafa 4 da kudin boge. https://twitter.com/jennifer_nworie/status/1864714846790418566?t=4VSnqLjM3VN3trkpQCv8ww&s=19 Ganin hakan yasa matar fashewa sa kuka. Jimullar kudin da matar ta yi asara sun kai Naira dubu Dari biyu da hamsin da biyar.
Dan kwallon Manchester United Noussair Mazraoui yaki yadda ya saka rigar dake tallar ‘yan luwadi da madigo inda yace hakan ya sabawa koyarwar addinin Musulunci

Dan kwallon Manchester United Noussair Mazraoui yaki yadda ya saka rigar dake tallar ‘yan luwadi da madigo inda yace hakan ya sabawa koyarwar addinin Musulunci

Duk Labarai
Dan kwallon Manchester United, Noussair Mazraoui Wanda musulmine dan kasar Morocco ya ki yadda ya saka rigar dake tallar luwadi da madigo inda yace hakan ya sabawa koyarwar addininsa. An shirya cewa, 'yan wasan na Man United zasu saka rigar dake tallar luwadi da madigo ne kamin wasansu da Everton. Saidai kin amincewar, Noussair Mazraoui ya saka kayan yasa dole aka fasa sakawa gaba daya saboda a Cesar rahoton kungiyar tace ba zata wareshi shi kadai be saka rigar ba. Irin wannan abu ya sha faruwa da 'yan wasa musulmai da yawa a baya.
Sowore ya baiwa ‘yan Najeriya shawarar su je su shiga gidaje 753 na Abuja da gwamnati ta kwace saboda nasu ne

Sowore ya baiwa ‘yan Najeriya shawarar su je su shiga gidaje 753 na Abuja da gwamnati ta kwace saboda nasu ne

Duk Labarai
Mawallafin jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore ya baiwa 'yan Najeriya shawarar su je su kammala ginin rukunin gidaje 753 da gwamnati ta kwace a Abuja su ci gaba da zama a ciki saboda gidajen nasu ne. Ya bayyana hakane a shafinsa na Twitter. https://twitter.com/YeleSowore/status/1863671862175166904?t=WysOD6GSPJtaBSMTjA6nFg&s=19 Gidajen dai a cewar hukumar EFCC sune kadara mafi girma da suka taba kwacewa tun bayan kafa hukumar. Bayanan kotu sun nuna cewa, an kwace gidajenne daga hannun tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele saidai EFCC taking ambatar sunan tsohon gwamnan CBN din inda tace an kwace kadarorinne daga hannun wani tsohon jami'in gwamnati.
ALHAMDULILLAH: Sheik Maqari Ya Zama Mutum Na Farko Da Ya Fi Kowa Ilmin Hadisi A Fadin Afrika

ALHAMDULILLAH: Sheik Maqari Ya Zama Mutum Na Farko Da Ya Fi Kowa Ilmin Hadisi A Fadin Afrika

Duk Labarai
An zaɓi Farfesa Maqari daga Nijeriya a matsayin wanda ya fi kowa ilimin sanin Hadisan Manzan Allah SAW a kaf Nahiyar Afrika. Babbar Jami'ar Musulunci ta farko wacce aka fi sani da Jami'atul Al'azahar dake ƙasar Masar ce ta ayyana babban limamin masallacin kasa Fafesa Maqari a matsayin wanda ya fi kowa ilimin sanin Hadisan Annabi da na Fiqhu. Wace fata kuke masa? Daga Abba Abdulaziz Fari Funtua