Tuesday, December 16
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Yanda Sadiya Haruna ta fito tace wallahi Tallahi Bata koma gidan Gfresh ba, dan mutunci ta aura, Tace idan bai daina cewa shine ya aureta ba zata yi kararsa

Kalli Bidiyo: Yanda Sadiya Haruna ta fito tace wallahi Tallahi Bata koma gidan Gfresh ba, dan mutunci ta aura, Tace idan bai daina cewa shine ya aureta ba zata yi kararsa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} A karshe dai, Sadiya Haruna ta fito ta karyata Gfresh al-amin kan ikirarin da yake cewa wai ya mayar da ita gidansa. .Sadiya Haruna ta fito tace Gfresh Karya yake kuma ya daina abinda yake yi idan ba haka ba zata yi kararsa. Tace kuma kada ya kashe mata aure mutane sai kiranta suke suna tambaya. Shidai Gfresh Yace shinw ya mayar da auren Sadiya Haruna. https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/photo/7526302993331785016?_d=secCgYIASAHKAESPgo8T4lkKE9b...
Kalli Bidiyon inda Gfresh ya bayyana cewa Ya mayar da matarsa, Sadiya Haruna, An ga Matarsa ‘Yar Yola na ta Fushi, yanata Lallashinta amma taki Hakura

Kalli Bidiyon inda Gfresh ya bayyana cewa Ya mayar da matarsa, Sadiya Haruna, An ga Matarsa ‘Yar Yola na ta Fushi, yanata Lallashinta amma taki Hakura

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, ya mayar da matarsa, Sadiya Haruna bayan rabuwarta da Best Choice. Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya wallafa inda yace amma Sadiya tace kada ya gayawa kowa. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7526244923708935480?_t=ZM-8xzNCsE6oz8&_r=1 A wani Bidiyonsa kuma, An ga Gfresh da Amaryarsa 'Yar Yola inda yace tana fushi wai dan ya dawo da Sadiya Haruna. Ya gaya mata cewa, iyayensu suna da Kishi...
Na ji dadin Fitowar Jam’iyyar ADC>>Inji Shugaban Ma’aikatan Fadar shugaba Tinubu,  Femi Gbajabiamila, Ji dalilinsa

Na ji dadin Fitowar Jam’iyyar ADC>>Inji Shugaban Ma’aikatan Fadar shugaba Tinubu, Femi Gbajabiamila, Ji dalilinsa

Duk Labarai
ADC: Gamaiyar am’iyyun adawa abu ne mai kyau da zai kare Najeriya daga mulkin jam'iyya ɗaya tilo– Gbajabiamila. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamila, ya bayyana cewa haɗin gwiwar jam’iyyun adawa tare da amincewa da jam’iyyar ADC a matsayin jam'iyyar su na kalubalantar jam’iyya mai mulki babban ci gaba ne da zai taimaka wajen ƙarfafa dimokuraɗiyya a ƙasar. Gbajabiamila ya bayyana haka ne a ranar Asabar yayin da yake zantawa da manema labar...
Hukumar Kwastam a Najeriya ta kama Kwantena cike da Zqrmalùlun jakai har guda dubu goma

Hukumar Kwastam a Najeriya ta kama Kwantena cike da Zqrmalùlun jakai har guda dubu goma

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga Hukumar Kwastam ta Najeriya tace sun kama Kwantena cike da Zarmalulun Jaki har guda dubu 10. Shugaban hukumar Adewale Adeniyi ta bakin me magana da yawun hukumar, Abdullahi Maiwada ne ya bayyana hakan a wata sanarwa. Yace sun kama kwantenarne a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja bayan samun bayanan sirri. Yace wannan lamari ya sabawa doka dan kuwa an haramta safarar sassan jikin namun daji a Najeriya. Yace sun mika zarmalulun jakin a hannun huku...
Hotuna: Yanda shugaba Tinubu ya dawo daga kasar Brazil

Hotuna: Yanda shugaba Tinubu ya dawo daga kasar Brazil

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo daga Kasar Brazil inda ya halarci taron kungiyar kasashen BRICS. Manyan jami'an Gwamnati ne suka karbeshi a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe dake Abuja. Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ya tabbatar da dawowar shugaban kasar. Yace daga cikin wadanda suka karbi shugaban kasar a filin jirgi akwai ministan kasafin kudi, Atiku Bagudu, Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle, babban me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro, Nuhu Ribadu, jigo a jam'iyyar APC, Ibrahim Masari, da tsohon gwamna jihar Sokoto, Aliyu Wamakko. Kamin kasar Brazil, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya fara ziyartar kasr Saint Lucia ne.
Buhari ko da ya zama shugaban kasa irin abincin da talakawa ke ci yake ci, irin su Wake, Tuwo, koko da kosai da sauransu>>Inji Garba Shehu

Buhari ko da ya zama shugaban kasa irin abincin da talakawa ke ci yake ci, irin su Wake, Tuwo, koko da kosai da sauransu>>Inji Garba Shehu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon me magana da yawun tsohon shugaban kasa, Malam Garba Shehu ya bayyana cewa, ko da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya zama shugaban kasa irin abincin da talakawa ke ci shima yake ci. Garba Shehu ya bayyana hakane a wani littafi da ya wallafa wanda ya kunshi irin abinda ya faru a lokacin da yayi aiki a matsayin me magana da yawun tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari. Garba Yace jim kadan bayan zaman Buhari shugaban kasa, an sanar dashi cewa, an ware Naira Mil...
Tinubu ba ya jin shawarar ƴan Najeriya – Babachir

Tinubu ba ya jin shawarar ƴan Najeriya – Babachir

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon sakataren gwamnatin Najeriya, Babachir Lawal ya ce babban dalilin da ya sa ya bi haɗakar ƴan hamayya a ƙasar shi ne "rashin jin shawarwarin" da shi da kuma sauran ƴan Najeriya ke bai wa shugaban ƙasar Bola Tinubu. Babachir na cikin ƴan siyasar Najeriya masu hamayya da suka fi jan hankali bayan ganin su cikin waɗanda suka ja tunga suka dunƙule domin samar da jam'iyyar da za ta ƙalubalanci shugaba Tinubu a zaɓen shekara ta 2027. Ƴan adawar sun zargi gwamnatin Tinubu da gazaw...
Amnesty ta buƙaci kotu ta janye umarnin kamo Hamdiyya

Amnesty ta buƙaci kotu ta janye umarnin kamo Hamdiyya

Duk Labarai
Ƙungiyar Amnesty International ta bayyana rashin jin daɗinta kan bayar da umarnin kama Hamdiyya Sidi Sharif da wata kotun Majistare da ke jihar Sokoto ta bayar. A ranar 10 ga watan Yuli ce wata kotun majistare da ke zamanta a Wurno a yankin Gwiwa ta bayar da umarnin kamo mata Hamdiyya saboda matashiyar ba ta samun damar halartar zaman kotun ba a ranar 9 ga watan Yulin. A wata sanarwa da Amnesty ta fitar, ta bayyana cewa Hamdiyya ba ta samu zuwa kotun ba ne saboda "ba ta jin daɗi." "Muna kira da a janye wannan umarnin na a kama ta har sai an kammala sauraron buƙatar gudanar da shari'ar ba tare da ta bayana ba wanda lauyoyinta suka shigar." Hamdiyya na fuskantar shari'a ne daga gwamnatin jihar Sokoto bisa zarginta "amfani da munaman kalamai da tunzura jama'a" kan gwamnatin na jih...
INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A Najeriya, hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan ba da jimawa ba za ta buɗe wani shafin da zai bai wa ƙungiyoyin da ke neman zama jam'iyyu damar bayyana aniyarsu gare ta. Hakan na cikin matakan da hukumar ke bi domin rajistar sabbin jam'iyyu gabanin babban zaɓen ƙasar na 2027. Tuni dai wasu ƙungiyoyin da suka riga suka miƙa wa hukumar buƙatarsu a rubuce suka zargi INEC ɗin da yi masu zagon ƙasa ta hanyar jan ƙafa wajen yi musu rajista, zargin da hukumar ta musanta...
Ji bayani dalla-dalla game da kamun da jami’an tsaro sukawa Dan Bello

Ji bayani dalla-dalla game da kamun da jami’an tsaro sukawa Dan Bello

Duk Labarai
Yadda aka kama Ɗan Bello tare da sakin sa a filin jirgin sama na Kano. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jami'an tsaro sun kama shahararren ɗan gwagwarmayar shugabanci na gaskiya a kafafen sada zumunta, Bello Habib Galadanci, wanda aka fi sani da Dan Bello, bayan isowarsa Nijeriya a yau Asabar a Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano (MAKIA) da ke Kano. Ganau sun ce wani rukuni na jami’an tsaro ne su ka yi wa Dan Bello tara-tara sannan su ka tafi da shi. LEADERSHIP ta rawaito cewa sai dai bayan ƴan mintu...