Friday, December 19
Shadow

Duk Labarai

Ni na fara yin takarar Musulmi da Musulmi na ci zabe, kuma Tinubu ma yayi ya ci zabe, idan wani ya isa ya gwada yin Kirista da Kirisa muga ko zai kai labari>>El-Rufai

Ni na fara yin takarar Musulmi da Musulmi na ci zabe, kuma Tinubu ma yayi ya ci zabe, idan wani ya isa ya gwada yin Kirista da Kirisa muga ko zai kai labari>>El-Rufai

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bugi kirjin cewa, fine ya fara yin musulmi da musulmi ya ci zabe. Ya bayyana hakane a wajan wani taro da aka gudanar. El-Rufai yace Shine ya fara yin musulmi da musulmi, watau shi da mataimakiyarsa Hadiza Balarabe kuma suka ci zabe. Ya kara da cewa gashi kuma Tinubu yayi, watau Shi da kashim Shettima. https://www.tiktok.com/@verydarkman_tiktok/video/7523283041452707094?_t=ZM-8xsQRcLtHTZ&_r=1 El-Rufai kar...
Kalli Bidiyo: Yanda Aka kama wata Kirista na saka Hijabi ta rika wa’azi daga baya kuma ta cireshi bayan ta gama

Kalli Bidiyo: Yanda Aka kama wata Kirista na saka Hijabi ta rika wa’azi daga baya kuma ta cireshi bayan ta gama

Duk Labarai
Wannan wata Kirista ce da aka gani sanye da Hijabi tana wa'azi a cikin mota. Bayan data kammala wa'azin sai ta cire Hijabin. Wani dai da yake daukarta hoton Bidiyo ya rika tambayarta dalilin hakan amma bata bashi amsa ba. https://twitter.com/muslimnews_NG/status/1942568743944802681?t=r-gBO7djaJCjp6M-ZrS_6Q&s=19 lamarin dai ya dauki hankula sosai.

Dama can sai da na fada za’a sha wahala saboda gyaran da zanwa Najeriya amma duk da haka wasu na sukata>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, babu sauki a gyaran da yake yiwa 'yan Najeriya, dolene dama sai an sha wahala. Yace kuma tun kamin ya hau mulki an san da wannan. Yace kuma ba ma shine ya fada ba, Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ne ya fada a wani taro a Kaduna. Yace amma duk da haka an samu masu son hambarar da gwamnatinsa. Manyan sabbin tsare-tsaren da gwamnatin Tinubu ta kawo sune cire tallafin man fetur da na dala.
Da Duminsa: Matatar Man fetur din Dangote ta sake rage farashin Man fetur

Da Duminsa: Matatar Man fetur din Dangote ta sake rage farashin Man fetur

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matatar man fetur ta Dangote ta sake farashin man fetur dinta. An rage farashin man fetur din daga Naira 840 zuwa 820. Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan da aka rage farashin daga 880 zuwa 840. Dangote dai ya sha Alwashin sauke farashin man fetur di sa dan saukaka tsadar rayuwa
Ahmed Musa yayi magana kan Rahoton dake cewa ya raba motoci

Ahmed Musa yayi magana kan Rahoton dake cewa ya raba motoci

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Labarin da ke yawo cewa Ahmed Musa ya Raba Motoci Land Cruiser ga ‘Yan Wasa da Jami’an Kano Pillars Ba Gaskiya bane. Labarin da ke yawo kan cewa Ahmed Musa MON, sabon shugaban gudunmawar ƙungiyar Kano Pillars, ya ba da sabbin motoci kirar Toyota Land Cruiser ga dukkan ‘yan wasa da jami’an kulob ɗin ba gaskiya ba ne. Wannan labari ba shi da tushe, Don haka Jama’a su yi hattara da yada labaran ƙarya ko jita-jita da ke nufin yaudara ko rikita al’umma. Ana roƙon masu amfani da kafafe...
Ji yanda aka kama wasu daga cikin wanda suka afkawa fadar sarkin Kano

Ji yanda aka kama wasu daga cikin wanda suka afkawa fadar sarkin Kano

Duk Labarai
Rundunar ƴansandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane hudu da ake zargi da kai hari gidan Sarkin Kano na 16 la, Malam Muhammadu Sanusi ll a Kofar Kudu a ranar Lahadi. Freedom Radio ta rawaito cewa, Mai magana da yawun rundunar ƴansandan Kano, SP Abdullahi ya tabbatarwa jaridar PUNCH hakan ta cikin wani sakon WhatsApp da ya aike musu a yau Talata. A cewar Kiyawa sun kama mutane hudu kuma suna ci gaba da gudanar da bincike a kansu.
Kungiyar Malaman Jami’a ta ASUU ta sanar da janye yajin aiki

Kungiyar Malaman Jami’a ta ASUU ta sanar da janye yajin aiki

Duk Labarai
ASUU ta dakatar da yajin aiki bayan gwamnatin tarayya ta biya albashin watan Yuni. Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta janye barazanar shiga yajin aikin da ta yi a baya, bayan biyan albashin watan Yuni 2025 ga membobinta da aka yi jinkiri. Shugaban reshen ASUU na Jami’ar Abuja, Dr. Sylvanus Ugoh, ya tabbatar da hakan a wata hira da jaridar LEADERSHIP a ranar Talata. Dr. Ugoh ya ce ƙungiyar ta dakatar da shirin janye ayyuka ne bayan da aka fara ganin albashin watan Yuni a asusun membobin kafin ƙarewar wa’adin ƙarfe 11:59 na dare da reshen ya bayar. “Albashin watan Yuni na membobinmu ya fara shiga kafin ƙarshen wa’adin ƙarfe 11:59 na daren Litinin, 7 ga Yuli, 2025 da ASUU UniAbuja ta bayar. Don haka, reshen bai fara janye ayyuka ba kamar yadda majalisar ƙungiya ta yan...
Kalli Bidiyo: Wannan wane irin Bala’ine? Gfresh ya koka kan yanda mata kawayensa ke son hurewa matarsa kunne

Kalli Bidiyo: Wannan wane irin Bala’ine? Gfresh ya koka kan yanda mata kawayensa ke son hurewa matarsa kunne

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron Tiktok, Gfresh Al'amin ya koka da yanda mata, Musamman tsohuwar Budurwarsa Alpha ke son hurewa matarsa, 'Yar Yola Kunne. Gfresh ya bayyana cewa bai ma san matarsa na magana da Alpha ba. A karshe yayi Gargadin cewa idan basu kyale matar tasa ba, zai kaisu kotu. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7524761532173946117?_t=ZM-8xrcESBHHdd&_r=1 Fadan dai ya farane bayan da Gfresh ya wallafa hoton Bidiyonsa tare da Sadiya Haruna yana bata lemu a baki.
Kawai kuna son hada ni fada da ‘yan Najeriya ne, amma Ba fa zai yiyu in iya Gyara Najeriya a shekaru 2 ba>> Shugaba Tinubu ya gayawa IMF

Kawai kuna son hada ni fada da ‘yan Najeriya ne, amma Ba fa zai yiyu in iya Gyara Najeriya a shekaru 2 ba>> Shugaba Tinubu ya gayawa IMF

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyanawa hukumar bada Lamuni ta Duniya, IMF cewa ba zai yiyu ya gyara Najeriya a cikin shekaru 2 ba. Shugaban ya bayyana hakane ta bakin hadiminsa, Tope Fasua a wata hira da aka yi dashi a kafar Channels TV. Ya bayyana cewa abin takaici ne ace suna kan gyara ba'a gama ba amma ai ta kira ana cewa, wai basa kokari. Yace a dakata su gama gyaran da suke sannan a musu hukunci. Yace wadannan kalamai na hukumar IMF zasu iya tunzura 'yan Najeri...
Kalli Bidiyo: Na baka awa 24 ka fito ka janye cin zarafin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da ka yi ta hanyar jingina masa Kwarkwata ko kuma mu yi abinda bai kamata ba>>Na Annabi ya gayawa Sheikh Lawal Triumph

Kalli Bidiyo: Na baka awa 24 ka fito ka janye cin zarafin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da ka yi ta hanyar jingina masa Kwarkwata ko kuma mu yi abinda bai kamata ba>>Na Annabi ya gayawa Sheikh Lawal Triumph

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani da ake cewa na Annabi ya yiwa Sheikh Lawal Triumph gargadin cewa nan da awanni 24 ya fito ya janye kalaman jingina kwarkwata ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da yayi. Yace idan bai janye kalaman nasa ba, zasu yi abinda bai kamata ba. Ya bayyana hakane a shafinsa na Tiktok inda yace su idan aka taba Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) basa kyalewa. https://www.tiktok.com/@naannabitv/video/7524683877848223032?_t=ZM-8xrR92oU5sj&_r=1 Sheikh Lawal Triumph dai ya k...