Tuesday, March 3
Shadow

Duk Labarai

Wata Sabuwa: Ana yada rade-radin cewa Rahama Sadau Auren karya ta yi bayan da aka ta kokarin gano wanene mijinta amma abu ya faskara

Wata Sabuwa: Ana yada rade-radin cewa Rahama Sadau Auren karya ta yi bayan da aka ta kokarin gano wanene mijinta amma abu ya faskara

Duk Labarai
Kokarin gano wanene ainahin mijin Rahama Sadau ya faskara inda akai ta yada hotunan mutane daban-daban ana cewa sune suka aureta amma daga baya a gano cewa ba gaskiya bane. Tun bayan daura auren Rahama Sadau da mijinta me suna Ibrahim ake ta kokarin ganin mijin amma abu ya gagara. 'BBCHausa sun ce Rahama Sadau ta tabbatar musu da cewa ta yi aure. Hakanan 'yan uwan Rahama Sadau duk sun tabbatar da cewa ta yi aure. Yawanci ba'a san da maganar auren Rahama Sadau ba sai ranar da aka daura auren. Dan uwan Rahama Sadau, Haruna ya shaida cewa sun yi dabarar cewa kanwar Rahamar, Fati ce zata yi aure dan a kawar da hankalin mutane. Abubuwan da suka sa wasu ke tababar auren Rahamar sune: Ba'a ga mijinta ba. Ba'a san da auren nata ba sai ranar auren. Ba'a yi wani gagarumin ...
Jama’a Ina Neman Taimakon Kudì Domin Duk Mako Uku Sai An Yi Min Allurar Naira Dubu 250, Kuma Sai An Yi Tsawon Watanni Shida Ana Yi Min Allurar, Cewar Malam Nata’ala Na Shìirin Dadin Kowa

Jama’a Ina Neman Taimakon Kudì Domin Duk Mako Uku Sai An Yi Min Allurar Naira Dubu 250, Kuma Sai An Yi Tsawon Watanni Shida Ana Yi Min Allurar, Cewar Malam Nata’ala Na Shìirin Dadin Kowa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jama'a Ina Neman Taimakon Kudì Domin Duk Mako Uku Sai An Yi Min Allurar Naira Dubu 250, Kuma Sai An Yi Tsawon Watanni Shida Ana Yi Min Allurar, Cewar Malam Nata'ala Na Shìirin Dadin Kowa Fitaccen Jarumin finafinan Hausa, wanda aka fi sani da Malam Nata'ala a cikin shirin Daɗin Kowa yana na neman taimakon jama'a sakamkon yadda jinyar da ya ke fama da ita ta ci kàrfinsa. Cikin wani faifen bidiyo da ya fitar, ya nemi da a taimaka masa domin a duk bayan sati uku sai an yi masa allura...
Yawanci ‘ya’yan fari a Najeriya ‘ya’yan shegu ne, ba ‘ya’yan halas bane>>Inji Binciken Smart DNA Nigeria

Yawanci ‘ya’yan fari a Najeriya ‘ya’yan shegu ne, ba ‘ya’yan halas bane>>Inji Binciken Smart DNA Nigeria

Duk Labarai
Babbar cibiyar binciken kwayoyin halitta na DNA me sunan Smart DNA Nigeria ta bayyana cewa yawan ma'aurata masu neman a musu binciken kwayoyin halitta da 'ya'yansu na karuwa. Cibiyar tace a shekarar 2025 an samu karuwar yin binciken kwayoyin halittar DNA da kaso 13.1 cikin 100. Hakan na kunshene a cikin bayanin da kungiyar ta fitar wanda ya kunshi bayanan data tattara daga watan July 2024 zuwa June 2025. Kafar tace wani abin damuwa shine yawanci musaman 'ya'ya maza na fari da mata ke haifa ba mazajen ne iyayensu ba, daga waje suke shiga da cikin. Rahoton yace kaso 65 na maza 'yan fari 'ya'yan shegu ne a Najeriya yayin da suma mata 'ya'yan fari yawanci ba 'ya'yan halas bane kamar yanda kamfanin dillancin labaran Najeriya, NAN ya ruwaito. Saidai rahoton yace yawanci masu yin g...
Albashin sanatocin Najeriya su 109 zai iya biyan Albashin Farfesoshi 4,708, Kowane sanata yana karbar Naira Miliyan 21.6 duk wata, yayin da kowane Farfesa kuma ke karbar Naira 500,000 duk wata

Albashin sanatocin Najeriya su 109 zai iya biyan Albashin Farfesoshi 4,708, Kowane sanata yana karbar Naira Miliyan 21.6 duk wata, yayin da kowane Farfesa kuma ke karbar Naira 500,000 duk wata

Duk Labarai
Rahoto yace Jimullar kudin da ake baiwa Sanatocin Najeriya 109 a duk wata da suka kai 2.354 sun isa a biya albashin farfesoshi 4,708. Kudin da ake biyan sanatocin ba albashine kadai ba, hadda kudin kula da ofisoshinsu da na kula da mazabunsu. An dade ana mahawara akan albashin 'yan majalisa da malaman makaranta, Musamman Farfesoshi. A kwanannan aka ga Professor Nasir Hassan-Wagini na jami'ar Umaru Musa Yar’adua University, Katsina yana sayar da kayan miya inda yace yana yi ne dan taimakon kansa. Matsakaicin Albashin Farfesa Naira 500,000 ne a yayin da Sanatoci ke karbar Naira Miliyan 21.6 duk wata. A shekarar data gabata, BBCHausa ta yi hira da Senator Kawu Sumaila wanda yace duk wata Naira Miliyan 21.6 ake biyansu. A hirarsa da Daily Trust, Farfesa Dr Niyi Sunmonu na jam...
Ɗan Majalisar Taraiya na Fagge, MB Shehu ya saya wa mabuƙacin tsoho injin facin da ya roƙa a wani faifen bidiyo

Ɗan Majalisar Taraiya na Fagge, MB Shehu ya saya wa mabuƙacin tsoho injin facin da ya roƙa a wani faifen bidiyo

Duk Labarai
Ɗan Majalisar Taraiya na Fagge, MB Shehu ya saya wa mabuƙacin tsoho injin facin da ya roƙa a wani faifen bidiyo. Ɗan Majalisar Wakilai, mai wakiltar mazaɓar ƙaramar hukumar Fagge, Muhammad Bello Shehu, ya sayi wa injin faci ga wani tsoho da ke buƙatar injin. DAILY NIGERIAN HAUSA ta rawaito cewa a makon da ya gabata ne faifen bidiyon tsohon, mai suna Ali Abdulrahman, wanda aka fi sani da Ali Mai Faransawa, ya karade kafafen sadarwa, inda ya ke korafin cewa ya shafe shekaru ya na tafiyar Kwankwasiyya amma bai taɓa samun wani tagomashi ba. A cewar Ali Mai Faransawa, wani kansila a Fagge ya yi masa alƙawarin haɗa shi da shugaban ƙaramar hukumar ta Fagge domin a saya masa injin faci, amma abun ya ci tura. Bidiyon ta sa, wacce gidan rediyon Express FM ya wallafa a shafin sa na fa...
Kalli: Zanen Tattoo da Rahama Saidu ta yi akan kirjinta ya jawo cece-kuce

Kalli: Zanen Tattoo da Rahama Saidu ta yi akan kirjinta ya jawo cece-kuce

Duk Labarai
Zanen Tattoo da Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu ta yi akan Kirjinta ya jawo cece-kuce sosai. Tun a kwanakin baya aka ga Rahama Kwance ana mata zanen a kirjinta wanda ya jawo cece-kuce sosau. Saidai a yanzu bayan data saki wasu sabbin hotuna, an kuma ganin Tattoo din ya fito sosai fiye da da. Hakan yasa da yawa suka rika tambayar shin me zanen yake nufi dan kuwa da Yarbanci ta rubutashi. Wasu masu fassara dai sun bayyana cewa, zanen na kirjinta na nufin Allah Dukiya.
Kalli Bidiyon yanda aka kai Adam A. Zango dakin Amaryarsa

Kalli Bidiyon yanda aka kai Adam A. Zango dakin Amaryarsa

Duk Labarai
A jiyane aka daura auren Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango da Amaryarsa, Maimuna Musa. Bidiyo ya bayyana inda aka ga yanda aka kaishi dakin amaryarsa. Tuni 'yan Uwa da abokan Arziki suka rika taya Adam A. Zango murnar aurensa. Amarya Maimuna dai ta yi fatan Allah yasa mutuwa ce zata rabata da gidan mijinta. https://www.tiktok.com/@sagir_producer/video/7531874147463482630?_t=ZS-8yyOLukQRHs&_r=1
Da Duminsa: Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya kara aure, ‘Yar Kannywood ce ya aura, Ji bayani game da fina-finan da ta yi da sanda aka daura auren

Da Duminsa: Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya kara aure, ‘Yar Kannywood ce ya aura, Ji bayani game da fina-finan da ta yi da sanda aka daura auren

Duk Labarai
Rahotanni da Hutudole ke samu na cewa, Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya kara aure. Rahotannin sun ce Adam A. Zango ya auri Salamatu wadda aka fi sani da Maimuna Musa ta Garwashi. Sannan kuma itace ta fito Zaituna a Labarina. Hutudole ya samu labari cewa an daura aurenne a ranar Lahadi, 17 ga watan Augusta. Tuni dai 'yan Uwa da abokan arziki suka fara taya su Murna.
Kalli Bidiyo Da Duminsa: A karshe dai an bayyana ainahin Mijin Rahama Sadau, bama dan Najeriya bane

Kalli Bidiyo Da Duminsa: A karshe dai an bayyana ainahin Mijin Rahama Sadau, bama dan Najeriya bane

Duk Labarai
Daya daga cikin wadanda ake bayyana cewa sune suka auri Rahama Sadau me suna Abdullahi Aliyu ya fito ya bayyana cewa bashine mijin Rahama ba. Yace tabbas suna da alaka me kyau tsakaninsa da Rahama Sadau. Saidai yace bashine ya aureta ba dan hotunansu da ake yadawa sun kai kusan shekaru 6 da dauka ba sabbin hotuna bane. Ya kara da cewa, Mijin Rahama Sadau ba dan Najeriya bane, dan kasar Chinane. Kuma nan gaba kadan za'a ganshi. Kalli Bidiyon anan