Saturday, March 7
Shadow

Duk Labarai

Da Duminsa: Gwamnatin tarayya zata biya ma’aikatan Na-power kudaden da suke bi

Da Duminsa: Gwamnatin tarayya zata biya ma’aikatan Na-power kudaden da suke bi

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya ta bayyana aniyarta ta biyan hakkokin ma'aikatan N-Power har Naira Biliyan 81 da suke bi na aikin da suka yi a tsakanin shekarun 2022 zuwa 2023 Hakan na zuwane bayan wata ganawa ta sirri da aka yi da mataimakin kakakin majalisar Dattijai, Sanata Jibrin Barau ranar Talata, 22 ga watan Yuli. An yi zamanne tsakanin wakilan ma'aikatan N-Power din da lauyansu, Abba Hikima da kuma ministan jinkai, Nentawe Yilwatda. A jawabinsa na bayan taro, Sanata Barau ya bayyana cewa, ma'aikatan N-Power din su je majalisa dan nema taimako inda shi kuma ya tuntubi ministan jin kai wanda lamarin ke karkashinsa, yace kuma an samu fahimtar juna. Yace a zaman tattaunawar an samu ci gaba sosai har ma ma'aikatan N-Power din sun janye karar da suka shigar a kotu. Ministan ya bayar da ...
Kalli Bidiyo: Shima Sanata Godswill ya yi subutar baki inda yace an yi jana’izar Tinubu maimakon yace Buhari

Kalli Bidiyo: Shima Sanata Godswill ya yi subutar baki inda yace an yi jana’izar Tinubu maimakon yace Buhari

Duk Labarai
Kakakin majalisar Dattijai Sanata Godswill Akpabio yayin da yake jinjinawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kan kokarin da yayi a wajan jana'izar Tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari. Yace Jana'izar Bola Ahmad Tinubu maimakon yace Jana'izar Muhammadu Buhari amma daga baya ya gyara. https://twitter.com/chude__/status/1948078426742768092?t=EgDjXP4KLSZ0W1OR7t0Yaw&s=19 A baya dai Gwamnan Imo, Hope Uzodinma shima yayi wannan subutar baki.
KALLI DA DUMI-DUMINSA: Yanda Matashi Ya Hau Kan Karfen Sabis, Yace Bazai Sauko Ba Sai Dan Gwamnan Bauchi, Shamsudeen Ya Amince Zai FitoTakarar Sanata

KALLI DA DUMI-DUMINSA: Yanda Matashi Ya Hau Kan Karfen Sabis, Yace Bazai Sauko Ba Sai Dan Gwamnan Bauchi, Shamsudeen Ya Amince Zai FitoTakarar Sanata

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Daga Muhammad Kwairi Waziri Wani matashi a unguwar Nasarawa da ke Bauchi ya janyo hankalin jama’a bayan ya hau saman karfen sabis yana ƙoƙarin janyo kulawar jama’a da gwamnati. Matashin ya bayyana cewa ba zai sauko ba sai dai in Dan Gwamna Bauchi, Shamsudeen Bala Mohammed, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar Sanata a 2027. Lamarin ya janyo ɗimbin mutane da suka taru domin kallo, yayin da jami’an tsaro da na hukumar bada agajin gaggawa suka isa wajen domin shawo ka...
Kalli Bidiyo: Sojojin Najeriya sun nuna irin abinci dan kadan da aka basu bayan an turasu zuwa aikin tsaro na tsawon wata daya, da yawa sun tausaya musu

Kalli Bidiyo: Sojojin Najeriya sun nuna irin abinci dan kadan da aka basu bayan an turasu zuwa aikin tsaro na tsawon wata daya, da yawa sun tausaya musu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wasu Sojojin da aka aika samar da tsaro na tsawon wata daya amma aka basu abinci dan kadan lamarin ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta bayan da suka dauki Bidiyo suka yada. Sun ce abincin ma sai da aka karbi kudi a hannunsu kowa dubu 60 amma aka kawo musu wannan abincin dan kadan. Sunce kifi 5 aka kai musu da sai bokitin fenti na Garin Kwaki da wake, Doya guda 4, Lita daya ta man ja, karamin buhun shinkafa, Semolina me girman 10kg. https://twitter.com/instablog9ja/s...
Kalli Bidiyo Da Duminsa: Dandanzon jama’ar da Rotimi Amaechi ya tara a jihar Rivers yayin da ya kai ziyara ofishin jam’iyyar ADC na jihar

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Dandanzon jama’ar da Rotimi Amaechi ya tara a jihar Rivers yayin da ya kai ziyara ofishin jam’iyyar ADC na jihar

Duk Labarai
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya kai ziyara ofishin jam'iyyar ADC a jihar Rivers. Tun a filin jirgin sama na jihar ya fara tara mabiyansa inda suka masa rakiya zuwa ofishin jam'iyyar ADC. A jawabinsa, yace jiharsu ta saba da rubuta sakamakon zabe ba tare da la'akari da kuri'un mutane da aka kada ba. Yace dolene a dakatar da hakan. Amaechi na daga cikin gamayyar 'yan Adawa da suka fice daga jam'iyyar APC zuwa jam'iyyar ADC. https://twitter.com/PH_Socials/status/1947987969366749260?t=Hn4yL8u9zW165A27Bu7DQw&s=19
Wallahi idan Jam’iyyar su Atiku ta karbi mulki sai kun ce gara Tinubu dasu>>Sheikh Musa Asadussunnah

Wallahi idan Jam’iyyar su Atiku ta karbi mulki sai kun ce gara Tinubu dasu>>Sheikh Musa Asadussunnah

Duk Labarai
Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Musa Asadussunnah ya bayyana cewa, idan sabuwar jam'iyyar su Atiku ta ci zabe, sai an ce gara Tinubu dasu. Malam yace nan gaba Tinubu saboda abin arzikin da yawa Najeriya sai an sakashi a kan kudin Najeriya irin yanda akawa su sardauna. https://www.tiktok.com/@sadiqaligana/video/7527050739751996677?_t=ZS-8yGmb7fb7g1&_r=1 7
A Wasu Lokutan Yawan Roko Ne Ke Hana Wasun Mu Shiga Cikin Jama’a Idan Mun Dawo Gida Yin Hutu Daga Turai, Cewar Dan Kwallon Nijeriya, Sadiq Umar Wanda Ke Wasa A Kungiyar Valancia Dake Kasar Sifaniya

A Wasu Lokutan Yawan Roko Ne Ke Hana Wasun Mu Shiga Cikin Jama’a Idan Mun Dawo Gida Yin Hutu Daga Turai, Cewar Dan Kwallon Nijeriya, Sadiq Umar Wanda Ke Wasa A Kungiyar Valancia Dake Kasar Sifaniya

Duk Labarai
A Wasu Lokutan Yawan Roko Ne Ke Hana Wasun Mu Shiga Cikin Jama'a Idan Mun Dawo Gida Yin Hutu Daga Turai, Cewar Dan Kwallon Nijeriya, Sadiq Umar Wanda Ke Wasa A Kungiyar Valancia Dake Kasar Sifaniya Sadiq Zololo ya kara da cewa misali kamar shi ya yana son shiga cikin abokansa ko 'yan uwansa a yi hira amma tun kafin a fara hira mutum zai soma gabatar maka da bukatunsa. Kuma idan ba ka bayar ba a yi fushi da kai.
Wasan Kwaikwayo ne ya kawo Sanata Natasha Akpoti majalisa har ta yi kokarin shiga>>Inji majalisar Dattijai

Wasan Kwaikwayo ne ya kawo Sanata Natasha Akpoti majalisa har ta yi kokarin shiga>>Inji majalisar Dattijai

Duk Labarai
Majalisar Dattijai ta Najeriya ta bayyana cewa, Wasan Kwaikwayo ne ya kai sanata Natasha Akpoti majalisar a jiya talata har take kokaron shiga ciki. Majalisar ta bayyana hakane ta bakin me magana da yawuntaz Sanata Yemi Adaramodu a hirar da aka yi dashi. Yace ko da akwai hukuncin kotu, ba sanata Natasha Akpoti bace da kanta zata zartar dashi ba. Yace akwai wakilin kotu da ya kamata ya kaiwa majalisar takardar hukuncin da ootun ta yi. A jiya talata ne dai Sanata Natasha Akpoti ta yi yunkurin shiga majalisar da karfin tsiya amma abin ya faskara.