Saturday, April 11
Shadow

Duk Labarai

Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda ruwa me karfi ya tafi da sojan Najeriya, an yi kokarin tseratar dashi amma abu ya faskara

Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda ruwa me karfi ya tafi da sojan Najeriya, an yi kokarin tseratar dashi amma abu ya faskara

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan Bidiyon ya nuna yanda wani ruwa me karfi ya tafi da sojan Najeriya yayin da ya je tsallaka wata kwata. Da alama dai an kammala ruwan sama ne ruwan na gudu sosai shi kuma ya je tsallakawa, saidai bai samu nasarar tsallakawar ba inda ruwan ya tafi dashi. Mutanen dake wajan sun yi yunkurin tseratar dashi amma abu ya faskara. Kalli Bidiyon anan
Kalli Bidiyon: Idan Babiana ta fita daga Musulunci laifinkune(Musulman Arewa)>>Inji G-Fresh Al’amin bayan da Babiana ta zargi Musulmai ‘yan Arewa da cewa suna amfani da Bidiyon ta da ya fita suna cin zarafinta

Kalli Bidiyon: Idan Babiana ta fita daga Musulunci laifinkune(Musulman Arewa)>>Inji G-Fresh Al’amin bayan da Babiana ta zargi Musulmai ‘yan Arewa da cewa suna amfani da Bidiyon ta da ya fita suna cin zarafinta

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Abokin Tauraruwar Tiktok, Babiana, Watau, G-Fresh Al-amin ya bayyana cewa wanenen ya tabo masa Babiana? Ya bayyana hakane a martanin bidiyon da ta yi tana kiran shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kawo mata dauki saboda a cewarta 'yan Arewa musulmai sun sata a gaba suna cin zarafinta da zagi da barazana bayan fitar Bidiyo ta da aka ganta ba kaya a jikinta. A cikin Bidiyon an ji ta tana cewa, shin irin abinda addininku ya koyar daku kenan? Tace shin wane irin musulmai ne ake da...
Kalli Bidiyo: Shugaba Tinubu ka taimakeni, Mutanen Arewa daga an samu kuskure Bidiyona ya fita bani sanye da kaya, sai zagina suke, suna min barazana, da bata suna>>Inji Babina, tace lamarin na neman taba mata kwakwalwa

Kalli Bidiyo: Shugaba Tinubu ka taimakeni, Mutanen Arewa daga an samu kuskure Bidiyona ya fita bani sanye da kaya, sai zagina suke, suna min barazana, da bata suna>>Inji Babina, tace lamarin na neman taba mata kwakwalwa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok, Babina, wadda aka fi sani da Queen of updates ta fito tana kuma hawaye da majina tana rokon shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da 'yan fafutukar kudu, irin su VDM, da Tunde Ednut su kawo mata dauki. Babiana tace, Bidiyon tsiraicinta ya fita tin shekarar data gabata amma an sake dawo dashi ana bata mata suna ana zagi da barazana da sauransu. Ta kara da cewa, lamarin ya sakata a damuwa kuma yana son taba mata kwakwalwa sannan tace zata ma iya kàshè kanta. Tace d...
Ko Tinubu danshi zai nada shugaban INEC, sannan ya ba matarshi mukamin Shugabar Alkalan Najeriya, sai ya fadi zabe a 2027>>Solomon Dalung

Ko Tinubu danshi zai nada shugaban INEC, sannan ya ba matarshi mukamin Shugabar Alkalan Najeriya, sai ya fadi zabe a 2027>>Solomon Dalung

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung ya bayyana cewa, ko wane irin shiri gwamnatin Tinubu zata yi a zabe me zuwa, sai ta fadi zaben shekarar 2027. Dalung ya bayyana hakane a ganawarsa da manema labarai na kafar News Central dake Jos. Dalung yace, Tinubu ko dansa zai baiwa shugaban hukumar zabe me zaman kanta, INEC, sai ya fadi zabe a shekarar 2027. Hakanan ko matarsa zai baiwa shugabar Alkalan Najeriya sai ya fadi zabe. Yace hakanan kuma ko da duka Gwamnoni...
Ba zamu dawo da ita ba…>>Majalisar Dattijai ta yi martani kan umarnin kotu na janye dakatar da Sanata Natasha Akpoti

Ba zamu dawo da ita ba…>>Majalisar Dattijai ta yi martani kan umarnin kotu na janye dakatar da Sanata Natasha Akpoti

Duk Labarai
A jiyane, babbar kotun tarayya dake Abuja ta yi hukuncin cewa a mayar da Sanata Natasha Akpoti cikin majalisar Dattijai a janye dakatarwar da aka mata. Saidai a martanin majalisar ta bakin me magana da yawun majalisar, Yemi Adaramodu ya bayyana cewa, majalisar ba zata yi gaggawar dawo da sanata Natasha Akpoti bakin aiki ba. Yace majalisar zata yi zama tukuna kamin ta yanke hukuncin da zata dauka kan dawo da Sanata Natasha Akpoti. Ya kara da cewa, kotun bata hana majalisar Dattijai hukunta membobinta ba dan haka sai sun yi zama kamin sanin matakin da ya kamata su dauka.
Tun yanzu?Kalli Bidiyon yanda Rarara yawa A’isha Humaira wulakanci a bainar jama’a

Tun yanzu?Kalli Bidiyon yanda Rarara yawa A’isha Humaira wulakanci a bainar jama’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A yain auren da shahararren mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara yawa matasa 8 ciki hadda 'ya'yan Marigayi abokinsa. An ga wani Bidiyo inda matarsa, A'isha Humaira ta je su dauki hoto, saidai ya rika shareta, kamar yanda wasu suka fassara, ya rika mata yake Daga baya dai ta wuce inda lamarin ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta. https://www.tiktok.com/@mubeedabai/video/7523333723861929272?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ej...
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ji yanda Wàtà Mata A Jihar Kaduna Ta Śa A Ŕusa Màšàĺĺaçi Sabòdà Ana Ďàmùñta Da Ķaraŕ Ķiran Saĺlah

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ji yanda Wàtà Mata A Jihar Kaduna Ta Śa A Ŕusa Màšàĺĺaçi Sabòdà Ana Ďàmùñta Da Ķaraŕ Ķiran Saĺlah

Duk Labarai
Wàtà Mata A Jihar Kaduna Ta Śa A Ŕusa Màšàĺĺaçi Sabòdà Ana Ďàmùñta Da Ķaraŕ Ķiran Saĺlah. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Lamarin wanda yake aukuwa a yankin a titin Alimi dake Unguwar Sarki a jihar Kaduna, matar ta kai kara kotu, inda tsawoñ shekaru kenan ana fafatawa daga karshe kotun ta bada umarniñ a rusa masallacin nan da kwanaki dari. Matar dai gidanta na makwàbtaka ne da masallacin. Sadai a yàyin da ake zantawa da masallàtan unguwar Rariya ta jiyo suna bayyanà cewa tuñ kafin wa'adin da kotun ta bayar n...
Ina da yakinin Amaechi da matarsa Barayi ne, kuma idan aka bincikesu ba’a gano kudin sata ba, zan sauka daga mukamin ministan Abuja>>Inji Wike

Ina da yakinin Amaechi da matarsa Barayi ne, kuma idan aka bincikesu ba’a gano kudin sata ba, zan sauka daga mukamin ministan Abuja>>Inji Wike

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa, idan aka binciki Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi da matarsa akan kudaden hukumar NDDC ba'a samesu da laifi ba, zai sauka daga Ministan Abuja. Wike ya roki shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya saki rahotan binciken hukumar wadda ta raya yankin Naija Deltace. Wike ya fadi hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Channels TV inda yake mayar da martani kan zargin da Amaechi ya masa cewa, shi dan ...
Da Duminsa: Ji yanda Gwamnonin APC 7 suke munafurtar Shugaba Tinubu sun fara turawa hadakar ‘yan Adawa kudade dan a kayar da Tinubun zabe a 2027

Da Duminsa: Ji yanda Gwamnonin APC 7 suke munafurtar Shugaba Tinubu sun fara turawa hadakar ‘yan Adawa kudade dan a kayar da Tinubun zabe a 2027

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa, akwai Gwamnoni 'yan Jam'iyyar APC 7 dake munafurtar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Rahoton yace Gwamnonin suna turawa hadakar 'yan Adawa kudade inda suke daukar nauyinsu a asirce dan kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zabe a shekarar 2027. Jigo a jam'iyyar ADC na jihar Filato, Dr Sani Dawop ne ya gayawa kafar Punchng haka inda yace akwai rikici sosai a jam'iyyar APC. Dama dai hutudole ya kawo muku cewa, akwai akwai gwamnoni 5 na jam'iyya...
Ji yanda kasar Ukraine ta kama wannan dan Najeriya dake wa kasar Rasha yaki

Ji yanda kasar Ukraine ta kama wannan dan Najeriya dake wa kasar Rasha yaki

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kasar Ukraine ta kama wannan dan Najeriyar da yaje yanawa kasar Rasha yaki. Fadan Ukraine da Rasha dai ya ki ci yaki cinyewa inda ake daukar mutane daga kasashen Duniya daban-daban dan su taya kasashen yaki. Rahoton yace sunan dan Najeriyar da aka kama din Kehinde Oluwagbemileke dan kimanin shekaru 29. Kuma Tuni aka kaishi gidan yari. Rahoton yace Kehinde Oluwagbemileke an kamashi ne da safarar kwaya a kasar Rasha, to maimakon yayi zama gidan yarin, shine ya zabi ya je yayi...