Monday, December 22
Shadow

Duk Labarai

Gwamna Bago ya janye matakin da ya ɗauka akan samari masu tara gashin dada a Neja

Gwamna Bago ya janye matakin da ya ɗauka akan samari masu tara gashin dada a Neja

Duk Labarai
Gwamna Bago ya janye matakin da ya ɗauka akan samari masu tara gashin dada a Neja. Gwamnan Jihar Neja, Umar Bago, ya janye umarninsa na baya da ya bayar ga jami’an tsaro da su kama masu gashin dada da maza masu Kitso a Minna, babban birnin jihar. Bago, yayin da yake magana a wani taron tsaro tare da masu ruwa da tsaki a gidan gwamnati ranar Talata, ya umarci jami’an tsaro da su yanke gashin dada na mutanen da aka kama tare da cin tarar kudi. Ya ce: “Duk wanda kuka gani da Gashin Dada, ku kama shi, ku yanke masa gashi, sannan ku ci shi tara. “Babu wanda zai rika yawo da irin wannan gashi a cikin Minna. Na riga na ba da umarni ga jami’an tsaro,” in ji gwamnan. Sai dai a ranar Laraba, gwamnan ya janye wannan umarni bayan ya fuskanci suka daga 'yan Najeriya da dama. Yayin...
Kalli Bidiyo: Wata Sabuwar Masifa ta Shigo kafafen sada zumuntar Arewa inda ake cin zarafin malamai ta hanyar Amfani da AI asa su yi rawa

Kalli Bidiyo: Wata Sabuwar Masifa ta Shigo kafafen sada zumuntar Arewa inda ake cin zarafin malamai ta hanyar Amfani da AI asa su yi rawa

Duk Labarai
Wata sabuwar masifa da ta shigo kafafen sada zumuntar Arewa itace ta amfani da wani AI ana saka hotunan malamai ana sawa su yi rawa. Wannan AI a baya 'yan siyasa kawai akewa amfani dashi amma yanzu lamarin ya kai har kan malamai. https://www.tiktok.com/@sanusi_lauwali/video/7494342086968462647?_t=ZM-8vmO2enRDGw&_r=1 Wasu daga cikin Malam da muka ci karo an yi Amfani da wannan AI din an sa sun yi rawa sun hada da Marigayi Shaikh Jafar Adam, da Sheikh Bala Lau da Sheikh Maqari. https://www.tiktok.com/@sanusi_lauwali/video/7495429012479659319?_t=ZM-8vmO9SppUg9&_r=1 Wani abin takaici ma shine lamarin ya koma gasa tsakanin matasa mabiya akidu, idan wannan ta saka malamin wannan akida rawa, sai shima wancan ya rama. https://www.tiktok.com/@sanusi_lauwali/video/7494...
Kalli Bidiyon mummunar girgizar kasar data faru a kasar Turkiyya, mutane na ta gudun ceton rai

Kalli Bidiyon mummunar girgizar kasar data faru a kasar Turkiyya, mutane na ta gudun ceton rai

Duk Labarai
Aƙalla mutane 151 ne suka samu raunuka bayan sun durgo daga dogayen gine-gine saboda tsoron da girgizar ƙasa ta haifar, a cewar ofishin gwamnan Istanbul. https://www.tiktok.com/@live_news00/video/7496509730362281238?_t=ZM-8vmJNkmOYiL&_r=1 Ofishin ya kuma wallafa a shafinsa na X, cewa ba a samu asarar rayuka ba, kuma babu wani gini da mutane ke zaune a ciki da ya ruguje. Sai dai wani gini wanda babu kowa a ciki ya ruguje sakamakon girgizar ƙasar. https://twitter.com/The_NewArab/status/1915025667365683236?t=7ep6E-k1HezvWfbB4qwjPQ&s=19 Ministan ilimi na Turkiyya, Yusuf Tekin ya sanar da cewa za a rufe makarantu na kwana biyu Alhamis da Juma'a. Aƙalla an samu girgiza sau 51 a birnin a ranar Laraba, inda mafi girmansu ya kai ƙarfin maki 6.2, wanda ya shafi Istambul...