Wasu 'yan Najeriya 6 sun gamu da ajalinsu bayan da aka kashesu a kasar Afrika ta kudu.
Saidai da bidiyon faruwar lamarin ya bayyana a kafafen sada zumunta, 'yan kasar Afrika ta kudun sun rika yabawa wanda suka kashe 'yan Najeriyar.
Sun yi fatan a kara kashe 'yan Najeriyar da yawa.
Sojojin Najeriya sun kai samame maboyar 'yan ta'adda a Jihar Kaduna inda suka kashe guda 6.
Sojojin sun yiwa 'yan Bindigar kwatan baunane inda suka kashesu tare da kwace makamai da yawa a hannunsu.
Lamarin ya farune bayan da sojojin suka samu bayanai akan ayyukan 'yan Bindigar a kananan hukumomin Giwa da Birnin Gwari ranar Friday, May 24, 2024.
Sojojin sun je hanyar da 'yan Bindigar zasu wuce inda suka musu kwantan bauna, suna zuwa kuwa suka afka musu.
An yi bata kashi sosai inda daga baya 'yan Bindigar suka tsere:
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa, Mulkin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya jefa 'yan Najeriya cikin wahala.
Ya bayyana hakane a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi, 26 ga watan Mayu.
Ya bayyana cewa, Gwamnatin Tinubu ta dauki matakai 3 wanda 2 dolene amma ba'a daukesu yanda ya kamata ba.
Yace Gwamnatin Tinubu ta dauki matakin cire tallafin man fetur da kuma na dala.
sannan sai kuma shiga lamarin juyin mulkin kasar Nijar.
Yace gyaran tattalin arziki ba'a yinshi dare daya. Yace dolene sai an dage, yace idan aka dauki matakan da suka dace, cikin shekaru 2 Najeriya zata iya daukar saiti.
Ya bayar da misalin yanda kamfanin Total Energy suka zagaye Najeriya suka je kasar Angola suka zuba jarin dala biliyan 6.
Obasanjo yace maganar gaskiya dole a f...
Kuna neman sunayen maza masu dadi?
Gasu kamar haka:
Bashir
Ahmad
Muhammad
Aminu
Abubakar
Aliyu
Umar
Usman
Haidar
Lukman
Faisal
Fa'izu
Fawaz
Sani
Yunus
Yahya
Isa
Musa
Zakariyya
Sulaiman
Yakubu
Abdulrahman
Abdullahi
Abdulshakur
Walid
Jafnan
Jawad
Salisu
Salim
Sha'aban
Zilkiflu
Zannurain
Yusuf
Yasa'a
Tukur
Lawal
Garba
Bala
Buba
Mannir
Mansir
Jamilu
Junaidu
Haruna
Khalid
Huzaifa
Rabi'u
Ibrahim
Ubaida
Gali
Inuwa
Sama'ila
Ma'aruf
Izuddin
Saifullahi
Abbas
Anas
Rufa'i
Khalifa
Zakari
Abdulhadi
Masoya tsohon sarkin Kano, Aminu Ado Bayero sun yi Sallah inda suka roki Allah ya dawo dashi kan sarautar Kano.
Ranar Alhamis ne dai majalisar Kano ta soke dokar data kirkiro masarautu 4 a Kano sannan ta sauke Aminu Ado Bayero inda aka dawo da tsohon Sarki, Muhammad Sanusi II kan karagar Sarautar.
Saidai Aminu Ado ya koma Kano inda ya je gidan Nasarawa ya kafa fadarsa acan, kuma masoyansa sun mai maraba.
An ga masoyan Tsohon sarkin da yawa suna Sallah inda suke rokon Allah ya dawo dashi kan karagar sarautar Kano.
Zanga-zanga ta barke a Kano kan rikicin sarautar da ya faru a jihar.
An ga wasu matasa dauke da kwalaye inda suke ihun basa so.
An kuma ga an kunnawa taya wuta a karkashin wata fastar Abba da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
https://twitter.com/daily_trust/status/1794756398351356238?t=lWt28qaBdF9DMh57LPzSgw&s=19
Daily Trust ta wallafa bidiyon wanda ya nuna abinda ke faruwa.
A wani bidiyon kuma an ga matasan na kabbara:
Jaridar dai tace matasan dake zanga-zanga suna neman a sake dawo da Sarki, Aminu Ado Bayero ne kan karagar Mulkin Kano:
https://twitter.com/daily_trust/status/1794760364070187113?t=-yPmQeNl8DbliJ5gkTzO7Q&s=19
Lamari dai ya kazancene bayan da Aminu Ado Bayero ya dawo Kano kuma ya sauka a gidan sarki dake Nasarawa.
Wadannan Daraktocine da babban bankin Najeriya, CBN ya kora daga aiki su 14.
A kwanannan ne dai aka samu rahoton cewa, CBN din ta kori ma'aikata 200 da suka hada da manya da kanana.
Clement Oluranti Buari, Director, Strategy Management
Dr Blaise Ijebor, Director, Risk Management
Lydia Ifeanyichukwu Alfa, Director, Internal Audit
Jimoh Musa Itopa, Director, Capacity Development
Muhammad Abba, Director, Human Resources
Rabiu Musa, Director, Finance
Dr Mahmud Hassan, Director, Trade & Exchange
Dr Ozoemena S. Nnaji, Director, Statistics
Dr Omolara Duke, Director, Financial Markets
Chibuike D. Nwaegerue, Director, Other Financial Institutions Supervision
Chibuzo A. Efobi, Director, Payments System Management
Haruna Bala Mustafa, Director, Financial Pol...
Mataimakin Peter Obi a takarar shugabancin Najeriya da suka yi a shekarar 2023, Datti Baba Ahmad ya bayyana cewa ba zai daina fada ba cewa, Peter Obi ne ya lashe zaben shekarar 2023.
Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV.
Yace a lokacin da ake aikawa da sakamakon zabe ga hukumar INEC an kulle dadamalin yanar gizo da ake aikewa da sakon.
Yace aka koma karbar sakon da hannu inda aka juya lamura. Ya kuma kara da cewa jam'iyyarsu a yanzu ta fi jam'iyyar CPC a zaben 2013/2014 karfi nesa ba kusa ba.
Ya kara da cewa, tattalin arzikin Najeriya sai kara durkushewa yake, sannan kuma akwai cin hanci da rashawa sosai.