Sunday, January 11
Shadow

Duk Labarai

Bidiyo:Kalli Yanda murna ta barke a fadar Nasarawa inda Sarki Aminu yake bayan hukuncin kotu

Bidiyo:Kalli Yanda murna ta barke a fadar Nasarawa inda Sarki Aminu yake bayan hukuncin kotu

Duk Labarai
Hukuncin Kotu yasa murna ta barke a fadar Nasarawa inda Sarki Aminu Ado Bayero yake. An ga matasa na buga wutar murna inda suke nuna cewa sune suka yi nasara a kotu: https://twitter.com/Maxajee/status/1803838154002071587?t=IpCb8x85m_7JUThqy_OdsQ&s=19 Kano dai ta dauki dumi inda kowace bangare tsakanin na Sarki Muhammad Sanusi II da na Sarki Aminu Ado Bayero ke cewa shine yayi nasara a kotun.

Ta leko ta Koma, Ji sabuwar wakar da Rarara ya saki bayan hukuncin kotu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraron mawakin Siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya saki Sabuwar Waka me taken Ta Leko ta Koma bayan da hukuncin Kotua a yau a Kano. Ji sabuwar wakar a kasa: https://twitter.com/tudunwada__mi/status/1803838120040767523?t=GKe18QBespM3BjjFByHqDA&s=19 Wakar dai ta dauki hankula.
MASU GARKUWA SUN BIDIGE MUTUM DAYA KAI MUSU KUDIN FANSAR YAN’UWAN SA NERA MILIYAN 16 DA MASHINA 3

MASU GARKUWA SUN BIDIGE MUTUM DAYA KAI MUSU KUDIN FANSAR YAN’UWAN SA NERA MILIYAN 16 DA MASHINA 3

Duk Labarai
MASU GARKUWA SUN BIDIGE MUTUM DAYA KAI MUSU KUDIN FANSAR YAN'UWAN SA NERA MILIYAN 16 DA MASHINA 3. Daga Shuaibu Abdullahi Rahotanni sun tabbatar da cewar matashin da aka tura ya Kai kudin fansar wasu mutane 9 da masu garkuwa suka sace, kudin da ya kai Nera miliyan 16 da babura 3 shima sun halaka shi. City and Crime ta fitar da rahotan cewar masu garkuwa sun fara da bukatar Nera miliyan 30 bayan da suka kwashe Mutanen 9, a Unguwar Iya a Jeren Jihar Kaduna, tun ranar 16, ga watan afurelun wannan shekarar ta 2024. Rahotan ya ce Wani makusanci ne ya tabbatar da manema Labarai cewar masu garkuwan sun daure tare da harbe Abbas, Dan kimanin shekaru 27, a lokaci guda bayan da suka karbe adadin kudaden daya Kai musu. Daya daga cikin wadanda basu garkuwan suka saki, ya ce masu gar...
Mutane 30 Sun Mutu An Kwantar Da Wasu Gommai a Asibiti Bayan Sun Sha Burkutu a India

Mutane 30 Sun Mutu An Kwantar Da Wasu Gommai a Asibiti Bayan Sun Sha Burkutu a India

Duk Labarai
Mutane 30 Sun Mutu An Kwantar Da Wasu Gommai a Asibiti Bayan Sun Sha Burkutu a India Aƙalla mutane 30 ne suka rasa rayukan su inda kuma aka kwantar da gommai a asibiti bayan da suka sha wata giya haɗin gida a gundumar Kallakuruchi da ke jihar Tamil Nadu da ke kudancin Indiya. Hukumomin Kasar sun ce yawancin waɗanda aka kwantar a asibitin sama da 80 suna fama ne da amai da gudawa da kuma ciwon ciki bayan sun sha giyar ta burkutu a ranar Talata da daddare. An kama jami'ai goma da suka haɗa da wani babban jami'in haraji da Baturen ƴan sanda a kan afkuwar lamarin. Babban minista na jihar ta Tamil Nadu, MK Stalin ya rubuta a shafinsa na sada zumunta da muhawara cewa lamarin ya girgiza shi matuka. Ministan ya kuma sanar da diyyar dala dubu 12 ga iyalan waɗanda suka mutu, su kuwa w...
Bidiyo da Hotuna Da Duminsu: Harin ‘Yan Ďabà A Kano Ya Yi Silar Muťùwàr Mutum Daya Tare Da Raunata ‘Yan Sanda Biyu

Bidiyo da Hotuna Da Duminsu: Harin ‘Yan Ďabà A Kano Ya Yi Silar Muťùwàr Mutum Daya Tare Da Raunata ‘Yan Sanda Biyu

Kano, Tsaro
Harin 'Yan Ďabà A Kano Ya Yi Silar Muťùwàr Mutum Daya Tare Da Raunata 'Yan Sanda Biyu. Dama dai wasu na kokawa da cewa an jibge 'yan daba a fadar Sarkin Kano dake Kofar kudu inda wasu ke ganin hakan ka iya zama barazanar tsaro ga al'ummar dake kewaye da yankin. https://twitter.com/Musaddiqww/status/1803537550876815767?t=zFtVr6QilV2yJF7TI9xRQQ&s=19 An dai jawo hankalin jami'an tsaro kan wannan lamari: https://twitter.com/Musaddiqww/status/1803678430346530884?t=ARnpwjVzoX22x5VVfi-_sA&s=19 Jihar Kano dai ta kasance cikin rashin tabbas akan rikicin masarautar jihar tsakanin Sarki Muhammad Sanusi II da Sarki Aminu Ado Bayero.
Na sadaukar da kaina a turani zuwa Duniyar wata a matsayin dan Najeriya na farko>>Sanata Ben Murray Bruce

Na sadaukar da kaina a turani zuwa Duniyar wata a matsayin dan Najeriya na farko>>Sanata Ben Murray Bruce

Siyasa
Sanata Ben Bruce ya jinjinawa gwamnatin tarayya kan sakawa yarjejeniyar zuwa duniyar wata hannu tsakanin Najeriya da kasar Amurka. A jiya ne dai hukumar kula da sararin samaniya ta Najeriya ta tabbatar da cewa, an sakawa yarjejeniyar hannu kuma za'a tura dan Najeriya na farko zuwa sararin samaniyar. https://twitter.com/benmurraybruce/status/1803543591341662332?t=VOMxw7MsbkJf_xDOf49lzw&s=19 Sanata Bruce yace ya sadaukar da kansa a matsayin dan Najeriya na farko da zai fara zuwa Duniyar watar. Ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta.
Tapswap sun ɗage Ranar da za ta fashe, za su sake sanya Lokaci

Tapswap sun ɗage Ranar da za ta fashe, za su sake sanya Lokaci

Duk Labarai
Tapswap sun ɗage Ranar da za ta fashe, za su sake sanya Lokaci. Shahararriyar Manhajar haƙo sulalla ta Tapswap ta hanyar TON Blockchain ta ce ta jinkirta ranar bajakolin kasafin sulalla ga masu amfani da shi zuwa wani lokaci da ba su sanar ba, yayin da ma'aikantan su ke kokarin neman karin hanyoyin da za su inganta shi domin amfanar mutane da yawa. Shugaban sashen sadarwa na Tapswap John Robbin ne ya bayyana hakan a dandalin sadarwarsa na X ranar Laraba. Dandalin wanda ke buƙatar masu amfani da shi da su rika danna alamar da ke tsakiyar manhajar Tapswap a Telegram don hakar sulalla a kwanan nan ya samu karbuwa a tsakanin 'yan Najeriya inda suke duƙufa wajen latsa fuskar wayarsu don neman kudi, kuma ya tara mutane sama da Miliyan 50 tun bayan da aka kaddamar da shi a ranar 15 g...