Wednesday, April 22
Shadow

Da Duminsa: EFCC sun tabbatar da cewa malam Nasiru Ahmad El-Rufai a wajansu zai kwana suna masa tambayoyi

Hukumar yaki da Rashawa da cin hanci EFCC ta bayyana cewa tana tsare da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.

Tace a hannunta zai kwana ana masa tambayoyi.

Wata majiya daga EFCC din ce ta bayyanawa jaridar TheCable hakan.

Majiyar tace watakila a saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ranar Talata idan aka kammala yi masa tambayoyi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Babban Yaron Nazir Ahmad Sarkin Waka, Abba C Sale yace ya janye maganar da ya taba yi cewa yana samun Naira Miliyan 5, Yace kada wanda ya sake mai maganar in ba haka ba zai dauki mataki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *