Tuesday, February 17
Shadow

Duk Labarai

Rayuwar Sayyadina Umar Da Ayyukansa Na Yada Addinin Musulunci

Duk Labarai
Cikakken Sunansa da Asalinsa Sunansa Umar Dan Khaddabi Dan Nufail Dan Abdul Uzza Dan Rayahi Dan Abdullahi Dan Kurdi Dan Razahi Dan Adiyyu Dan Ka’abu Dan Lu’ayyu Dan Galibu al Adawi al Kurashi. Ya hadu da Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama a zumunci ta wajen kakansa na Takwas, wato Ka’abu Dan Lu’ayyu, wanda shi ne kakan Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama na bakwai. Mahaifiyarsa ita ce Kanwar Abu Jahli, Hantamah diyar Hisham Dan Mughirah daga kabilar Makhzum. Haifuwarsa: An haifi Sayyidina Umar Radiyallahu Anhu bayan yakin nan da aka fi sani da Harbul Fijar, a shekara ta Arba’in da uku kafin hijira. Don haka Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ya girme shi da shekaru goma cif. Siffarsa da Dabi’unsa: An siffanta Sayyidina Umar Radiyallahu Anhu da cewa, mutum...
DPO din ‘yansanda ya yanke jiki ya fadi ya mùtù

DPO din ‘yansanda ya yanke jiki ya fadi ya mùtù

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} DPO na ofishin 'yansanda dake Ijanikin a CSP Bolaji Olugbengajihar Legas ya mutu. Rahotanni sun ce yana zaune a ofishinsa kawai ya yanke jiki ya fadi ya mutu tun kamin a kaishi Asibiti. Tuni dai aka kai gawarsa zuwa Mutuware. Lamarin ya farune ranar 17 ga watan Oktoba. Zuwa yanzu dai hukumar 'yansandan bata ce uffan kan lamarin ba.
Hotuna: Kalli yanda matashi dan fafutuka Khalid ya koma bayan da Hukumar DSS ta sakoshi, an tsareshi tsawon makonni 11 saboda yin zanga-zangar tsadar rayuwa a Kaduna

Hotuna: Kalli yanda matashi dan fafutuka Khalid ya koma bayan da Hukumar DSS ta sakoshi, an tsareshi tsawon makonni 11 saboda yin zanga-zangar tsadar rayuwa a Kaduna

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Matashi Khalid Aminu kenan a wadannan hotunan bayan da wanda suka nuna yanda yake kamin a kamashi da kuma yanda ya koma bayan an sakoshi daga hannun hukumar tsaro ta kasa, DSS. An kamashi ne dai bayan da ya shiga yin zanga-zangar tsadar rayuwa da aka yi a baya kuma ya shafe makonni 11 a tsare inda gwamnati ta tuhumeshi da tunzura jama'a a kotu, saidai yayi nasara akan gwamnatin. Ya wallafa bayanai a shafinsa na sada zumunta inda yake kara tabbata...
Mun cire tallafi daga Man fetur da Dala gaba daya>>Gwanatin Tarayya

Mun cire tallafi daga Man fetur da Dala gaba daya>>Gwanatin Tarayya

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya a hukance ta sanar da cire tallafin man fetur dana dala. Ministan kudi, Wale Edun ne ya bayyana haka a wajan wani taro da aka yi da bankin Duniya a Abuja kan ci gaban da Najeriya take samu. Ya kara da cewa tallafin ya lakumewa Najeriya kudaden da suka haura Naira Tiriliyan 10. Ya bayyana cewa, zasu kawo saukin rayuwa da samun ayyukan yi ga 'yan Najeriya ta hanyar samar da basukan gine-gine wadan za'a rika karba akan kudin ruwa da bai wuce kaso 1 cikin 100 ba.
Allah Sarki: Bayan ‘yan Bìnďìgà sun kàshè iyayenta,sun kuma yi garkuwa da ita a Jibia,Jihar Katsina

Allah Sarki: Bayan ‘yan Bìnďìgà sun kàshè iyayenta,sun kuma yi garkuwa da ita a Jibia,Jihar Katsina

Katsina, Tsaro
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa 'yan Bindigar sun shiga unguwar Waliyi Estate dake dake karamar hukumar Jibia a jihar Katsina ranar October 16, 2024 inda suka yi garkuwa da wata matashiya. Kamin sace matashiyar sai da suka yi harbin kan mai uwa da wabi. Rahoto ya bayyana cewa a baya sun kashe mahaifan matashiyar inda kuma yanzu suka dawo dan yin garkuwa da ita.
Ba gaskiya bane Tsare-tsaren Gwamnatin Tinubu basa aiki>>Gwamnatin Jihar Bauchi ta mayarwa da Bankin Duniya martani

Ba gaskiya bane Tsare-tsaren Gwamnatin Tinubu basa aiki>>Gwamnatin Jihar Bauchi ta mayarwa da Bankin Duniya martani

Duk Labarai
Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad ya karyata ikirarin Bankin Duniya na cewa, Tsare-tsaren gwamnatin Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu suna aiki. Wakilin Bankin Duniya, Dr Ndiame Diop A baya a wajan wani taro a Abuja ya bayyana cewa, suna sane da 'yan Najeriya na cikin wahala amma tsare-tsaren da gwamnati ta dauko masu kyau ne dan haka a kara hakuri. Yayi gargadin cewa idan aka dawo da biyan tallafin man fetur da na dala kasar ta Najeriya na iya fadawa cikin balai. Saidai a martaninsa kan wannan lamari, Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad yace wannan magana ba gaskiya bace, tsare-tsaren na gwamnatin Tinubu basa aiki. Yace a karin farko da gwamnati ta kawo wadannan tsare-tsare da canje-canje sun goyi bayanta amma maganar gaskiya yanzu mutane suna cikin wani hali. ...
Kalli Bidiyo: Miliyan 14 kacal ake biyan mu a wata kuma basa isa>>Inji Sanata Kalu

Kalli Bidiyo: Miliyan 14 kacal ake biyan mu a wata kuma basa isa>>Inji Sanata Kalu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Sanata Uzor Kalu dake cikin majalisar dattawan Najeriya ya bayyana cewa Naira Miliyan 14 kacal ake biyansu a matsayin Albashi. https://twitter.com/channelstv/status/1846980630740955439?t=2GIoka_I1VtpNTpfZdhtvA&s=19 Ya bayyana hakane a wata gira da kafar Channels TV ta yi dashi inda yace kudin ma basa isarsu. Yace a cikin wadannan kudadene suke biyan ma'aikatansu da shan mai da zuwa mazabunsu su yi aiki. Da yake magana akan motoci masu tsada da aka ...