Tuesday, September 8
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMI: Majalissar Dattawa a Nąjeriya ta bukaci gwamnatiɲ Bola Tinubu da ta gaggauta ɗaukar mataki kan tsadar rayuwa da kuma dakile hauhawar farashin kayan masarufi

Majalissar Dattawa a Nąjeriya ta bukaci gwamnatiɲ Bola Tinubu da ta gaggauta ɗaukar mataki kan tsadar rayuwa da kuma dakile hauhawar farashin kayan masarufi.

Menene ra’ayinku?

Karanta Wannan  Abin Kunyane hukuncin da kotu ta yanke a Kano>>Inji Babban Lauya, Femi Falana

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *