Friday, August 7
Shadow

Da Duminsa: An yi min kutse an kwashe min kudi a asusun bankina>>Inji Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, an masa kutse a asusun bankinsa an kwashe masa kudade.

Ya bayyana hakane a wata sanarwa da ya fitar ta bakin magana da yawunsa Frank Shu’aibu.

Atiku yace bayanan bankin nasa babu wanda ya san dasu amma sai gashi an kwashe masa kudade a ciki.

Yace idan mutum kamarsa za’a iya mai haka to lallai akwai matsala.

Karanta Wannan  Kalli Rawar da Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke da sanata Orji Uzo Kalu suka yi data dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *