
Wannan wasu ‘yan Najeriya ne da ke sana’a a bakin titi a kasar Saudiyya.
An gansu suna guje-guje bayan da suka ji kukan motar jami’an tsaro kowa yana ta kansa.

Wannan wasu ‘yan Najeriya ne da ke sana’a a bakin titi a kasar Saudiyya.
An gansu suna guje-guje bayan da suka ji kukan motar jami’an tsaro kowa yana ta kansa.