Wednesday, March 4
Shadow

Da Duminsa: EFCC ta gayyaci Kwankwaso zata fara bincikenshi kan Naira Biliyan 2.5

Hukumar yaki da rashawa da cin hanci ta EFCC ta gayyaci tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso dan bincikensa kan zargin almundahanar Naira Biliyan 2.5 na kudin fansho din ma’aikata.

Wata majiya daga hukumar tace an gayyaci Kwankwaso kuma ya bayar da bayanai kan lamarin.

Saidai an ce za’a ci gaba da bincike.

Saidai da aka tuntubi kakakin EFCC ko me zai ce kan lamarin, yaki cewa uffan.

Karanta Wannan  Ya kamata majalisar tarayya ta yi dokar da zata hana 'yan siyasa saukewa da wulakanta Sarakai>>Sheikh Dahiru Bauchi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *