Wednesday, April 8
Shadow

Da Duminsa: Gwamnatin ta saka yaren Mandarin na kasa China cikin wanda za’a rika koyarwa a Makarantun Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ta amince da saka yaren Mandarin cikin yarukan da za’a rika kiyarwa a cikin makarantun gaba da sakandare a Najeriya.

Wannan na daga cikin tsarin karfafa alaka me kyau ta kasuwanci da canjij Al’adu tsakanin Najeriya da kasar ta China.

Karanta Wannan  Bayan da taje majalisar Dinkin Duniya, Kafar Skynews da BBC, Sanata Natasha ta kuma je gidan yada labarai na DW inda a can ma tawa Sanata Godswill Akpabio tonon silili

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *