Wednesday, March 18
Shadow

Da Duminsa: Gwamnatin ta saka yaren Mandarin na kasa China cikin wanda za’a rika koyarwa a Makarantun Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ta amince da saka yaren Mandarin cikin yarukan da za’a rika kiyarwa a cikin makarantun gaba da sakandare a Najeriya.

Wannan na daga cikin tsarin karfafa alaka me kyau ta kasuwanci da canjij Al’adu tsakanin Najeriya da kasar ta China.

Karanta Wannan  Sabon shugaban APC ya ce zai janyo ƙarin gwamnonin PDP zuwa cikin jam'iyyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *