Thursday, February 26
Shadow

Da Duminsa: Gwamnatin ta saka yaren Mandarin na kasa China cikin wanda za’a rika koyarwa a Makarantun Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ta amince da saka yaren Mandarin cikin yarukan da za’a rika kiyarwa a cikin makarantun gaba da sakandare a Najeriya.

Wannan na daga cikin tsarin karfafa alaka me kyau ta kasuwanci da canjij Al’adu tsakanin Najeriya da kasar ta China.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Tun ba'a binneshi ba? Anata sukar me magana da yawun Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu watau Bayo Onanuga saboda Munin abinda ya fada akan Buhari yayin da gawar Buharin ke kan hanyar zuwa Najeriya daga Ingila, Ji abinda yace

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *