Friday, June 26
Shadow

Da Duminsa: Hadiza Gabon ta yi sabon post da ya dauki hankula sosai bayan da matar Saleem Goje ta zarge ta da cewa suna soyayya da mijinta

A jiya ne dai Hadiza Gabon ta yi post na farko tun bayan da matar Saleem Goje ta zarge ta da yin soyayya da mijinta.

Saidai post din na jiya, Hirace wadda ta yi da wata tauraruwa.

A yau kuma Hadiza Gabon ta sake yin wani post inda ta wallafa hotonta na Bidiyon wanda ya dauki hankulan masoyanta da yawa suna ta mata fatan Alheri.

Karanta Wannan  Daga yanzu karku kara yadda, Duk wanda aka yi Gharkiwa dashi ya biya kudin Fhansa ya kai Gwamnati kara ta biyashi kudinsa>>Inji Lauya Femi Falana

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *