
A jiya ne dai Hadiza Gabon ta yi post na farko tun bayan da matar Saleem Goje ta zarge ta da yin soyayya da mijinta.
Saidai post din na jiya, Hirace wadda ta yi da wata tauraruwa.
A yau kuma Hadiza Gabon ta sake yin wani post inda ta wallafa hotonta na Bidiyon wanda ya dauki hankulan masoyanta da yawa suna ta mata fatan Alheri.

