
Kasar Amurka ta bayyana cewa bata yadda da karamin ministan tsaro na Najeriya ba, Bello Matawalle.
‘Yar majalisar jihar Florida, Kimberly Daniels ce ta bayyana hakan inda tace suna kira ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ko dai ya cire Bello Matawalle ko kuma ya canja masa ma’aikata.
Hakan na zuwane yayin da matsalar tsaro ke ci gaba da ta’azzara a musamman Arewacin Najeriya.
A baya dai akwai zarge-zargen da ake tawa karamin Ministan tsaron wanda ya sha musantawa