
Rahotanni sun bayyana cewa, Nafiu Bala Gombe da ya fito yace shine shugaban jam’iyyar ADC na riko ya kawo tarnaki a jam’iyyar ya samu matsala da masu daukar nauyinsa.
Rahoton yace dama rabin kudin aiki aka bashi idan ya kammala za’a bashi sauran amma yanzu ya nemi a bashi sauran amma sun kiya
Saboda sun ce ya kasa hana a yi babban taron jam’iyyar na ADC.
Hakanan dakin Otal Din da suke biya masa a Transcorp Hilton sun daina biya
Rahoton yace sun babe sosai.