Saturday, June 27
Shadow

Da Duminsa: Kasar Rasha ma ta yi magana kan Bharazanar Kharin da Trump yace zai kawo Najeriya

Kasar Rasha a karin farko ta yi magana akan Barazanar harin da shugaban kasar Amurka, Donald Trump yace zai kawo Najeriya.

Kasar ta bakin me magana da yawun ma’aikatar harkokin kasashen waje, Maria Zakharova tace tana saka ido akan Najeriya da abinda ka iya faruwa

Ta yi kira ga kowane bangare dasu mutunta dokokin kasa da kasa.

Hakan na zuwa ne bayan da kasar China tace tana tare da Najeriya sannan bata goyon bayan kowace kasa ta kawowa Najeriya Khari.

Karanta Wannan  Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sakawa kasafin kudin 2026 hannu, saidai rashin mataimakin gwamna a wajan ya jawo cece-kuce

1 Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *