Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa: Kasar Rasha ma ta yi magana kan Bharazanar Kharin da Trump yace zai kawo Najeriya

Kasar Rasha a karin farko ta yi magana akan Barazanar harin da shugaban kasar Amurka, Donald Trump yace zai kawo Najeriya.

Kasar ta bakin me magana da yawun ma’aikatar harkokin kasashen waje, Maria Zakharova tace tana saka ido akan Najeriya da abinda ka iya faruwa

Ta yi kira ga kowane bangare dasu mutunta dokokin kasa da kasa.

Hakan na zuwa ne bayan da kasar China tace tana tare da Najeriya sannan bata goyon bayan kowace kasa ta kawowa Najeriya Khari.

Karanta Wannan  Kalli Abincin da ake baiwa sojojin Najeriya, sun koka ba naka ko kifi a ciki

1 Comment

Leave a Reply to Yushau abdul Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *