Friday, January 23
Shadow

Da Duminsa: Ministan Abuja Nyesom Wike ya farawa shugaba Tinubu yakin nema zabe

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fara yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kin Neman zabe a jihar Rivers.

Saidai da yawa na cewa yayi wuri ace an fara yakin neman zabe tun yanzu.

Karanta Wannan  ABIN A YABA: Rarara Ya Kusa Kammala Aikin Katafaren Msallacin Juma'a Da Yake Ginawa A Mahaifarsa Ta Kahutu Dake Jihar Katsina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *