Friday, December 26
Shadow

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ne zai karbi Gawar Buhari a filin jirgin Katsina

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni sun tabbatar da cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne zai karbi gawar tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari a filin jirgin Katsina idan ta karaso daga landan.

A yanzu haka dai ana dakon jiran gawar tsohon shugaban kasar inda manyan mutane suka hallara dan halartar jana’izar tasa.

Karanta Wannan  JANA'IZA: Marigayi Muhammadu Buhari Bai Taɓa Girmãma Køwa Kamar Yadda Shugaba Tinubu Ya Girmama Shi ba –Inji Shehu Sani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *