Friday, February 13
Shadow

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya je Kano Ta’aziyyar aika-aikar da akawa Uwa da ‘ya’yanta a Dorayi

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aika da me bashi shawara akan harkar sadarwa,Malam Abdulaziz Abdulaziz Kano da yawa Mijin matarnan, Malam Haruna Ta’aziyya.

Shugaban ya yiwa Malam Haruna ta’aziyyar Matarsa da ‘ya’yansa inda yace za’a hukunta wanda suka yi wannan aika-aika cikin gaggawa.

Karanta Wannan  Ba ruwana, Ya tsyani babana Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, inji Dan tsohon Gwamnan Kaduna Bello El-Rufai bayan da aka yi kira ya dauki mataki kan batan dan fafutuka na jihar Jigawa, Abiyo Roni

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *