Sunday, February 8
Shadow

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya je Kano Ta’aziyyar aika-aikar da akawa Uwa da ‘ya’yanta a Dorayi

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aika da me bashi shawara akan harkar sadarwa,Malam Abdulaziz Abdulaziz Kano da yawa Mijin matarnan, Malam Haruna Ta’aziyya.

Shugaban ya yiwa Malam Haruna ta’aziyyar Matarsa da ‘ya’yansa inda yace za’a hukunta wanda suka yi wannan aika-aika cikin gaggawa.

Karanta Wannan  EFCC ta tabbatar da daure Hamisu Breaker da Gfresh a gidan gyara hali saboda wulakanta Naira

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *