Wednesday, April 8
Shadow

Da Duminsa: Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya cire dokar ta bacin da ya kakabawa jihar Rivers

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da dokar ta baci da ya kakabawa jihar Rivers ta tsawon watanni 6.

Shugaban ya bayyana dawo da gwamnatin farar hula ta Gwamna Simi Fubara.

Shugaban a sanarwar da ya fitar da yammacin ranar Laraba yace ranar 18 ga watan Satumba Gwamnatin farar hula ta jihar zata ci gaba aiki.

Karanta Wannan  Insha Allahu Daga Yau Ma Bar Darika Kuma Ina Mai Neman Afuwar Marigayi Sheik Idris Dutsen Tanshi Da Iyalansa Da Dalibansa, Kuma Daga Yau Da Ni Za A Ďìnga Yada Sùññah, Kuma Na Yi Mafarki Na Ga Sheik Idris Dutsen Tanshi A Aljànnah, Inji Umar Ambato

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *