Friday, August 14
Shadow

Da Duminsa: Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta yi aure, Ji bayani game da wanda ta aura, a ina aka daura

Rahotanni na bayyana cewa an ɗaura auren jaruma Rahama Sadau a Kaduna a yau Asabar.

Wasu makusantan ta sun tabbatar da daura auren a masallacin Masallacin Atiku Auwal Unguwan Rimi, tare da angonta Ibrahim Garba.

An ɗaura auren ne kan sadaki Naira 300,000.

Abokan sana’arta da suka hada da Ali Nuhu, Hassan Giggs da Maryam Booth duka sun tayata murna.

Karanta Wannan  A yayin da Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ke cewa zai kayar da Tinubu a 2027, dansa Bello El-Rufai yace Tinubu ne zabinsa a 2027

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *