Monday, April 20
Shadow

Da Duminsa: Tsaffin ‘Yansanda dake Zàngà-zàngà a Abuja sun tare babbar kofa shugaba fadar shugaban kasa

Rahotanni sun bayyana cewa, Tsaffin ‘yansandan dake zanga-zangar neman hakkinsu a Abuja sun tare babbar kofar shiga fadar shugaban kasa, Aso Villa dake Abuja.

Tsaffin ‘Yansandan sun nemi cewa sai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sakawa dokar da zata fitar da su daga tsarin Fansho na gama gari sannan zasu bar wajan.

‘Yansandan dai sun kwashe kwanaki suna zanga-zangar dan neman a biya musu hakkokinsu na kammala aiki.

Karanta Wannan  Al'ummar Garin Ringim Dake Jihar Jigawa, Su Ma Sun Bi Sahun Katsinawa Sun Ce 'Ringim Ba Mu Da Korafi'

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *