
Wani Bidiyo ya bayyana inda aka ji shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila yana bayar da umarnin a lalata jam’iyyar ADC.
Ya bayar da umarni ne ga dan majalisa daga jihar Kogi, Leke Abejide.
An ga Bidiyon ya watsu sosai a kamafafen sada zumunta inda lamarin ya bayar da mamaki.