Monday, August 10
Shadow

Da Duminsa: Tsohon Hadimin Shugaban kasa, Bashir Ahmad yayi karin haske game da rashin lafiyar shugaba Buhari

Tsohon Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya yi karin haske game da rashin lafiyar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.

Bashir Ahmad yace a yayin da labarai ke ta yawo cewa, Shugaba Buhari bashi da lafiya, ya zama dole su fito su fayyace gaskiya.

Yace da gaskene Tsohon shugaban bashi da lafiya yana can kasar ingila yana jinya.

Yace suna godiya da nuna damuwa da mutane suka yi kuma suna mai fatan samun sauki.

Karanta Wannan  Munafurci Dodo: Rikici ya barke tsakanin Wike da Gwamna Makinde na jihar Oyo wanda sune suka hadewa Atiku kai suka ce ba zasu goyi bayanshi ba a zaben 2023

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *