Tuesday, February 24
Shadow

Da Duminsa:APC ta gayawa Gwamna Fubara na jihar Rivers ko dai ya ajiye mukaminsa salin Alin ko a tsigeshi

Shugaban Jam’iyyar APC na jihar Rivers, Tony Okocha ya baiwa gwamnan jihar, Siminalayi Fubara zabin ko dai ya ajiye mukaminsa salin Alin ko kuma a tsigeshi.

Ya bayyana hakane a wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai ranar Litinin a babban birnin na jihar watau Fatakwal.

Ya bayyan gayyatar da Fubara yawa ‘yan majalisar jihar da cewa ta mugunta ce.

Okocha yace sun baiwa Gwamna Fubara awanni 48 ya sauka ko a tsigeshi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Yaro dake cewa idan mahaifiyarsa ta Ràsù akan Bidi'a ba zai mata addu'a ba ko gawarta ba zai raka ba da ya jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *