Sunday, July 26
Shadow

Da yan Kwankwasiyya yanda sukewa Kwankwaso biyayya haka sukewa Allah biyayya da duk Al’jannah Za’a shiga

Ɗan majalisar ya bayyana hakan ne a wata hira da ya yi da gidan radiyon Hikima, inda yake sukar yadda Kwankwaso ke tafiyar da siyasarsa, da kuma yadda yake yawan alaƙanta mutane da abubuwan da shi kansa ya ke aikatarwa.

Abdullahi Sani Rogo wanda shine ɗan Majalisar tarayya mai wakiltar Karaye/Rogo dake jihar Kano.

Ya bayyana haka ne yayin daya ke tabbatar wa da magoya bayansa cewa ya sauya sheka daga jam’iyyar NNPP zuwa APC.

Me zaku ce???

Karanta Wannan  Zanga-zanga: An saki Turawan da ake zargi da hannu a ɗaga tutar Rasha a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *