
Dan Najeriya da ya tafi kasar Amurka a keke, Emmiwuks ya bayyana cewa, ya makale a kasar Guinea Bissau inda yace ya kasa cire kudi daga asusun ajiyar kudinsa na bankin UBA.
Yace ko ruwansha saidai mutane su bashi tallafi.

Dan Najeriya da ya tafi kasar Amurka a keke, Emmiwuks ya bayyana cewa, ya makale a kasar Guinea Bissau inda yace ya kasa cire kudi daga asusun ajiyar kudinsa na bankin UBA.
Yace ko ruwansha saidai mutane su bashi tallafi.