Wednesday, March 18
Shadow

Dan Najeriya da ya tafi kasar Amurka a Keke ya makale a kasar Guinea Bissau inda yace ya kasa cire kudi daga bankinsa na UBA, ko ruwa saidai a bashi taimako

Dan Najeriya da ya tafi kasar Amurka a keke, Emmiwuks ya bayyana cewa, ya makale a kasar Guinea Bissau inda yace ya kasa cire kudi daga asusun ajiyar kudinsa na bankin UBA.

Yace ko ruwansha saidai mutane su bashi tallafi.

https://twitter.com/NigeriaStories/status/1979140103038480481?t=wlCYKtdKh6Q9cW9HhA3EmA&s=19
Karanta Wannan  Tunda an gaya shuwagabanni Allah sun ki ji, To a fito a musu zàngà-zàngà kawai>>Inji Alhaji Haruna Sharu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *