Tuesday, May 19
Shadow

Naira Biliyan 128 ta bace a ma’aikatar wutar lantarki ta tarayya

Rahotanni sun bayyana cewa, Naira Biliyan 128 ta bace a ma’aikatar wutar Lantarki ta Najeriya.

Kungiyar dake saka ido kan yanda ake kashe kudin Gwamnati, SERAP ce ta bayyana hakan

Ta bukaci a yi bincike dan gano inda kudaden suka shiga.

Saidai Ministan Wutar Lantarkin a martaninsa game da haka yace an sace kudin ne kamin ya zama ministan wuta domin bayanan da ake magana akansu na shekarar 2022 ne.

Karanta Wannan  Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana dalilin da yasa yayi sulhu da 'yan Bìndìgà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *