Friday, June 26
Shadow

Duk da Ina Musulma, Idan na samu me sona Kirista zan bushi>>Inji Zainab

Wata ‘yar Tiktok me suna Zainab ta bayyana cewa duk da tana Musulma, idan ta samu Me sonta Kirista, zata bishi.

Ta yi tambayar cewa shin akwai adalci a tsarin cewa Musulmi zai auri Kirista mace amma ita mace musulma ba zata iya auren Kirista namiji ba?.

https://www.tiktok.com/@zainab00670/photo/7629070664762232071?_r=1&_t=ZS-95fayCgdHn7
Karanta Wannan  Ji Yanda Tsohon Ministan Sufuri Amaechi ya bayar da labarin yanda Allah ya tuka motarsa bayan da bacci ya kwasheshi yana tsaka da tuki daga Kaduna zuwa Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *