
Sakataren Jam’iyyar APC na jihar Gombe, Ibrahim Musa ya bayyanawa tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Sheikh Isa Ali Pantami cewa, dolene a yanzu ya ajiye malunta tunda ya shiga siyasa.
Yacewa Malam dolene a yanzu ya a buga ganga kuma yayi rawa.
Ya bayyanawa Pantami hakane a yayin da yaje ofishin jam’iyyar ta APC ya kuma sabunta rijistarsa a matsayin dan jam’iyyar.