Wednesday, September 9
Shadow

Duk rintsi muna tare da Kashim Shettima>>Rahama Sadau bayan dambarwar data faru inda Ganduje ya kira sunan shugaba Tinubu ba tare da kiran sunan Kashim Shettima ba

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta bayyana cewa, duk rintsi suna tare da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.

Ta bayyana hakanne a shafinta na sada zumunta.

Hakan na zuwane bayan da aka zargi shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da kiran sunan Tinubu ba tare da hadawa da Kashim Shettima ba a wajan yakin neman zabe.

Lamarin ya jawo hatsaniya wanda da kyar aka fitar da Gandujen daga wajan taron.

Karanta Wannan  Kalli, Anata Allah Wadai da mawaki Bilal Villah bayan da ya je Ka'aba ya daga Wakar da yayi da Naziru Sarkin Waka, yana rokon Allah ya sa mata Albarka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *