Tuesday, February 24
Shadow

Gwamna Zulum ya kai ziyara Garin Marte dake fama da hàrè-hàrèn masu ikirarin Jìhàdì

Gwamnan Zulum ya isa garin Marte garin da ‘yan ta’adan BH suka kai mummunan hari kwanan nan, inda Gwamnan zai kwana a can tare da tawagarshi.

Muna Addu’ar Allah ya kawo mana karshen wannan musifan da ta addabi yankinmu na Arewa dama kasarmu Najeriya.

Karanta Wannan  Trump zai zo ne ya sake Bhautar damu kawai amma babu wata maganar Mhuzghunawa Kiristoci>>Inji Fasto Elijah Ayodele

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *