Tuesday, March 17
Shadow

Gwamna Zulum ya kai ziyara Garin Marte dake fama da hàrè-hàrèn masu ikirarin Jìhàdì

Gwamnan Zulum ya isa garin Marte garin da ‘yan ta’adan BH suka kai mummunan hari kwanan nan, inda Gwamnan zai kwana a can tare da tawagarshi.

Muna Addu’ar Allah ya kawo mana karshen wannan musifan da ta addabi yankinmu na Arewa dama kasarmu Najeriya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Wallahi da wadanda ba musulmai bane suka yi irin wannan Kalamai akan Janibin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da Musulmai sun turasu Qiyama>>Inji Farfesa Ibrahim Maqari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *