Friday, December 5
Shadow

Gwamnatin tarayya ta bayyana sanda zata sake yiwa ma’aikata karin albashi

Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta bayyana sanda gwammati zata sake yiwa ma’aikata karin albashi.

Ta bayyana hakane ranar Alhamis a ziyarar da ta kai jihar Abia.

Tace a baya sai bayan shekaru 5 ne ake karawa ma’aikata Albashi amma a yanzu, za’a rika yin karin albashinne duk bayan shekaru 3.

Tace nan da kasa da shekaru 2 za’a sake yiwa ma’aikatan karin Albashi.

Karanta Wannan  Jama'a Ina Neman Taimakon Kudì Domin Duk Mako Uku Sai An Yi Min Allurar Naira Dubu 250, Kuma Sai An Yi Tsawon Watanni Shida Ana Yi Min Allurar, Cewar Malam Nata'ala Na Shìirin Dadin Kowa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *