Friday, June 26
Shadow

Gwamnatin tarayya ta bayyana sanda zata sake yiwa ma’aikata karin albashi

Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta bayyana sanda gwammati zata sake yiwa ma’aikata karin albashi.

Ta bayyana hakane ranar Alhamis a ziyarar da ta kai jihar Abia.

Tace a baya sai bayan shekaru 5 ne ake karawa ma’aikata Albashi amma a yanzu, za’a rika yin karin albashinne duk bayan shekaru 3.

Tace nan da kasa da shekaru 2 za’a sake yiwa ma’aikatan karin Albashi.

Karanta Wannan  Dalibar Da Ta Kammala Digiri Da Sakamako Mafi Daraja A Jami'ar Northwest Dake Kano Ta Koma Tallar Wainar Fulawa Bayan Rashin Samun Aikin Yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *