Wednesday, April 29
Shadow

Gwamnatin tarayya ta bayyana sanda zata sake yiwa ma’aikata karin albashi

Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta bayyana sanda gwammati zata sake yiwa ma’aikata karin albashi.

Ta bayyana hakane ranar Alhamis a ziyarar da ta kai jihar Abia.

Tace a baya sai bayan shekaru 5 ne ake karawa ma’aikata Albashi amma a yanzu, za’a rika yin karin albashinne duk bayan shekaru 3.

Tace nan da kasa da shekaru 2 za’a sake yiwa ma’aikatan karin Albashi.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Kasar Amurka ta ce bata amince da tsayar da Kìsàn Falasdiynawa ba a Gàzà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *