Friday, January 23
Shadow

GWANIN BAN SHA’AWA: An Aurar Da ‘Yan Mata Biyar ‘Yan Gida Daya A Ranar Daya

Iyalan Alhaji Maigari Geidam ne suka aurar da ‘ya’yan nasu a ranar Asabar din da ta gabata a garin Geidam dake jihar Yobe.

Amaren sune Fatima, Halima, Khadija, Hassana da kuma Binta, inda tuni kowaccen su an kai ta gidan mijinta.

Allah Ya ba su zaman lafiya.

Karanta Wannan  Idan ba'a mana Adalci ba, Toh Wallahi mun san yanda zamu yi mu kutsa cikin garin Uromi a jihar Edo mu dauki fansar 'yan Uwanmu da Akawa Kìsàn Gìllà>>Inji Dangin Mafarautan da aka Kàshè a jihar Edo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *