Thursday, March 26
Shadow

GWANIN BAN SHA’AWA: An Aurar Da ‘Yan Mata Biyar ‘Yan Gida Daya A Ranar Daya

Iyalan Alhaji Maigari Geidam ne suka aurar da ‘ya’yan nasu a ranar Asabar din da ta gabata a garin Geidam dake jihar Yobe.

Amaren sune Fatima, Halima, Khadija, Hassana da kuma Binta, inda tuni kowaccen su an kai ta gidan mijinta.

Allah Ya ba su zaman lafiya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda wata Guguwa me cike da yashi ta taso ta Rufe sararin samaniyar birnin Riyadh na Saudi Arabia

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *