
Idan dai magana ta Ilimi za’a yi ba maganar karfi ko zage-zage ba.
Hadisin dake cewa iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) na whuta ya inganta
Kuma masu cewa iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) na cikin Ahlul fatrah ba gaskiya bane, Addinin Annabi Ibrahim (AS) na yin Imani da Allah shi kadai ya riskesu, amma basu yi Imani ba
Sannan abinda ya kamata mutane su gane shine babu wanda ke da nasaba ga Allah, babu wanda ya isa ya kai dole Allah ya masa wani Abu.
Allah shine Ubangiji na kowa da komai yana yin abinda ya ga dama, shiyasa yayi wannan Hukunci
Inji Sheikh Saidu Mai Kwano