Saturday, June 27
Shadow

Har kin gama jimamin Rashin mahaifin naki? Aka tambayi Rahama Sadau bayan data tallata sabon fim dinta

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta wallafa tallar Sabon Fim dinta a shafinta na sada zumunta a yau.

A yayin da masoya ke ci gaba da tayata murna da mata gaisuwa.

Wasu kuwa cewa suke Yayi wuri ace Rahama Sadau har ta gama jimamin rashin mahaifin nata.

Tuni dai Rahama Sadau ta sanar da yin Arba’in na mahaifin nata.

Karanta Wannan  A karin farko, 'yan majalisar wakilai sun murza gashin baki inda suka cewa, shugaba Tinubu ko dai ya dakatar da duk wani shirin siyasa da yakin neman zabe ya magance matsalar tsaro, ko kuma ya sauka kawai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *