Tuesday, March 17
Shadow

Haziƙin Ɗalibin Jami’ar Umaru Musa Yar’adua Da Ke Katsina Ya Rasu

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN.

Haziƙin Ɗalibin Jami’ar Umaru Musa Yar’adua Da Ke Katsina Ya Rasu

Allah Ya Yi Wa Haziƙin Matashin Ɗalibin Jami’ar Umaru Musa Yar’adua Dake Katsina, Dake Nazarin Dubarun Mulki, Surajo Muhammad Masari Rasuwa, Yau Juma’a.

An Yi Jana’izarsa Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Tsaunin Tinya Dake Karamar Hukumar Kafur A Jihar Katsina.

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa, Katsina

Karanta Wannan  Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda Mawakiyar Najeriya, Teni ke ta kuka saboda cire Najeriya daga gasar AFCON

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *