Friday, July 17
Shadow

Haziƙin Ɗalibin Jami’ar Umaru Musa Yar’adua Da Ke Katsina Ya Rasu

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN.

Haziƙin Ɗalibin Jami’ar Umaru Musa Yar’adua Da Ke Katsina Ya Rasu

Allah Ya Yi Wa Haziƙin Matashin Ɗalibin Jami’ar Umaru Musa Yar’adua Dake Katsina, Dake Nazarin Dubarun Mulki, Surajo Muhammad Masari Rasuwa, Yau Juma’a.

An Yi Jana’izarsa Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Tsaunin Tinya Dake Karamar Hukumar Kafur A Jihar Katsina.

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa, Katsina

Karanta Wannan  Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya aikawa majalisar Dattijai da sunan Janar Christopher Musa su tantanceshi a matsayin Minista tsaro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *