May 26, 2024 by Bashir Ahmed Wadannan sojojin kasar Israela ne da kasar tace an kashesu a wajan yakin da suke da falasdinawa. Karanta Wannan A karshe dai, ba dan yana so ba, Shugaban Israela, Benjamin Netanyahu ya amince da Tsagaita Wuta akan Falas-dinawa bayan Tursasawar kasar Amurka